Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Za Mu Cigaba Da Bankado Asirin ‘Yan Ta’addan Boko Haram, Inji Shehun Borno

by Sulaiman Ibrahim
March 19, 2021
in LABARAI
1 min read
Matsalar Tsaro: Har Yanzu Mu Na Tsaka-Mai-Wuya– Inji Shehun Borno
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sulaiman Ibrahim

Shehun Borno, Alhaji Abubakar Ibn Umar Garbai El-Kanemi ya bayyana cewa an kashe wasu sarakunan da masu unguwanni a yankinsa saboda jajircewa wajen tona asirin ‘yan kungiyar ta’addanci ta Boko Haram.

Ya ce duk da kashe-kashen, baza su yi rauni ba, za su ci gaba da hada kai da gwamnatin tarayya da gwamnatocin jihohi da kuma jami’an tsaro don magance ‘yan ta’addan da basu son zaman lafiya ya dawo jihar da kuma yankin arewa maso gabas baki daya.
Ya bayyana hakan ne a yayin tattaunawar sa da jaridar LEADERSHIP FRIDAY a fadar sa dake Maiduguri.

SendShareTweetShare
Previous Post

Bolanle Austen-Peters Jarumar Da Ta Taka Rawa A Fagen Bunkasa Al’adu Da Wasan Kwaikwayo

Next Post

Jadawalin Kofin Zakarun Turai

RelatedPosts

Gwamnatin Gombe Ta Sanya Dokar Hana Fita A Garin Balanga

Gwamnatin Gombe Ta Sanya Dokar Hana Fita A Garin Balanga

by Muhammad
11 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gwamnatin Jihar Gombe ta sanar dokar...

Ramadan: Mu Yi Addu’ar Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ga Nijeriya, Inji Bukola Saraki

Ramadan: Mu Yi Addu’ar Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ga Nijeriya, Inji Bukola Saraki

by Daurawa Daurawa
13 hours ago
0

Daga Rabi'u Ali Indabawa, Abuja Tsohon Shugaban Majalisar Dattawan Nijeriya,...

Ramadana: Lokaci Ne Na Komawa Ga Allah, Inji Atiku

Ramadana: Lokaci Ne Na Komawa Ga Allah, Inji Atiku

by Muhammad
17 hours ago
0

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya yi kira...

Next Post
Jadawalin Kofin Zakarun Turai

Jadawalin Kofin Zakarun Turai

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version