Za Mu Dawo Da Martabar PDP A Katsina — Kwamitin Riƙon Ƙwarya
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za Mu Dawo Da Martabar PDP A Katsina — Kwamitin Riƙon Ƙwarya

byEl-Zaharadeen Umar
2 years ago
PDP

Kwamitin rikon kwarya na jam’iyyar adawa ta PDP wanda uwar jam’iyyar ta turo Jihar Katsina domin daidaita al’amurra, ya ce zai mayae da hankali kan abubuwa guda uku daga cikin har da haɗa kan ‘yan jam’iyyar domin shafe tasirin sauran jam’iyyu. 

Shugaban kwamitin rikon kwaryar, Alhaji Musa A. Karim, ya bayyana haka jim kadan bayan sun kammala taro da mambobin jam’iyyar.

  • Tinubu Zai Kori Ministocin Da Ba Su Da Kwazon Aiki – Hadiza Bala Usman
  • Sanusi Ya Amince Da Mayar Da Wasu Ma’aikatun CBN Zuwa Legas

Ya ce bayan tattara hankalin ‘ya’yan jam’iyyar waje guda, za su tabbatar sun sasanta duk wani sabani da sauran bangarori da suka samu rashin fahimtar juna a baya.

“Muna da kalubale a wannan jam’iyya ta PDP a Katsina, amma hakan ba zai hana mu ba samun kwarin gwiwa wajen ganin mun dawo da martabarta a Jihar Katsina ba,” in ji shi.

Ya kara da cewa abu na uku da jam’iyya ke fuskanta shi ne zaben cike gurbi da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) za ta gudanar a watan Fabrairu, 2024, wanda ya shafi dan majalisar tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Sabuwa da Kankara da kuma Faskari.

Idan za a yi tunawa dan takarar majalisar tarayya karkashin jam’iyar APC a zaben 2023, Honarabul Dalhatu Shehu Tafoki ya kai karar Hon. Jamilu Mohammed Lion, wanda INEC ta bayyana a matsayin wanda ya lashe zaben.

Karim, ya ci gaba da cewa wannan kwamiti na rikon kwarya zai tabbatar da nasarar jam’iyyar PDP a zaben da za a sake.

Kwamitin na mutum 15 da suka hada da Hon. Musa A. Karim shugaban jam’iyyar PDP da Hon Sanusi Ali da Hon. Abubakar Lawal da Hon. Abubakar Yusuf da Hon. Ibrahim Assalamu Alaikum da Hon. Nura Gambo da Hon. Tijjani Mashasha.

Sauran sun hada da Hon. Ubaida Jafar da Hon. Lawal Magaji Ɗanɓaci da Hon. Danjuma Altine da Hon. Haruna Garba, (Dogo na Maraya) da Hon. Ibrahim Tafashiya da Hon. Ubaida Mai’adua da Hon. Shitu Magami da kuma Halina Zubairu Ɗanbata a matsayin sakatariyar rikon kwarya ta jam’iyyar PDP a Katsina

Jam’iyyar PDP dai a Jihar Katsina na fama da rikicin da ya kai ta ga rashin nasarar zaɓe5n gwamnan da ya gabata tare rasa wasu kujerun ‘yan majalisar tarayya a jihar.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tinubu
Manyan Labarai

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa
Labarai

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi
Manyan Labarai

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Next Post
‘Yansanda Sun Kama Masu Garkuwa 17 A Filato

'Yansandan Sun Ceto Mutane 14, Sun Kashe Dan Bindiga A Nasarawa

LABARAI MASU NASABA

Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version