Mustapha Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Za Mu Farfado Da Darajar Makarantar Firamaren ’Ya’yan Ma’Aikatan BUK – Umar Bala

by Mustapha Ibrahim
December 31, 2020
in RIGAR 'YANCI
2 min read
Umar Bala
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

An ci alwashin farfado da martabar makarantar firamare ta ’ya’yan malaman jami’ar Bayero da ke Kano.

Wannan bayanin ya fito ne daga bakin Hon Umar Bala, tsohon dalibi a makarantar da ke Kano kuma wanda shi ne shugaban dalibai a lokaci da su ka kammala ta a 1977, wanda ya bayyana haka a lokacin bikin cika shekaru 50 da kafuwar makarantar, wanda kungiyar tsofaffin daliban makarantar ta BUK Staff Primary School, wato Old Pupils Associations (OLDPA) karkashin shugabancin Dr. Hadiza Galadanci.

samndaads

Ya ce, “ganin yadda makarantar firamaren ’ya’yan ma’aikata da ke cikin tsohuwar Jami’ar Bayaro ta sukurkuce ta lalace kamar ba wacce mu ka yi ba a 1977 to yanzu ya zame ma na farila wajibinmu mu yunkura wajen inganta ta da dawo da darajarta kamar yadda ta ke a baya koma fiye da haka. Don haka ba tare da daukar wani dogon lokaci ba za mu farfado da darajar firamaran ’ya’yan ma’aikatan BUK da yaddar mai duka.”

Haka zalika Umar Bala ya ce da makarantar na cike da abun sha’awa na shuke-shuke kujeru masu kyau da fenti kwasai kwasi da sauran kayan jan hankali ga dalibai da ka iya bunkasa tinaninsu da kwakwalwarsu wanda ke haifar da yanayi na koyo da koyarwa a wanan makaranta amma yanzu ga shi yadda ta zama dan haka da hadin kan manyanmu irinsu Alhaji Tajjuden Dantata, da shugaban kungiyar tamu da dai sauran manyan yan kauwa da manyan ma’aikata da sauran jama’ar da ke cikin wanan kungiya ta tsofafun dalibai za mu tallafawa wanan makaranta da aka kafata a 1970 kamara yadda ya kamata.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ina Da Yakinin APC Za Ta Sake Cin Zaben 2023 – Babangida Shinkafi

Next Post

’Yan Kwankwasiyya Sun Fara Sansana Hon. Sharada A Wajen Ta’aziyyar Mahaifin Kwankwaso

RelatedPosts

Ingantaccen zabe

Aniyar Ganduje Ce Ta Haifar Da Ingantaccen Zabe A Kano – Yusif Ali

by Mustapha Ibrahim
9 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana cewa, kyakkyawar aniyar Gwamna...

Kaduna

Sojoji Sun Yi Wa ‘Yan Bindiga Kwanton Bauna A Kaduna

by Mustapha Ibrahim
9 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Sojojin da ke karkashin ‘Operation Thunder...

Farar Hula

Hankula Sun Tashi A Maiduguri Bayan Babbaka Sojan Da Ya Harbi Farar Hula Hudu

by Mustapha Ibrahim
9 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mutanen Maiduguri sun shiga tararrabi bayan...

Next Post
Alhaji Musa Sale Kwankwaso

’Yan Kwankwasiyya Sun Fara Sansana Hon. Sharada A Wajen Ta’aziyyar Mahaifin Kwankwaso

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version