Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Za Mu Kara Kaimi Wajen Inganta Rayuwa Da Habaka Tattalin Arziki

by Muhammad
January 23, 2021
in LABARAI
1 min read
Rayuwa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abdullahi Muhammad Sheka,

Zababben shugaban karamar hukumar Kumbotso, Alhaji Hassan Garban Kauye Farawa ya bayyana aniyarsa na mayar da hankali tare da bada fifiko wajen unganta rayuwa da habaka tattalin arzikin al’ummar Karamar Hukumar Kumbotso ne abinda zai mayar da hankali, shugaban ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da Jaridar LEADERSHIP Ayau a Kano.

samndaads

Farawa ya ci gaba da cewa, dole mu duba kamfanonin da ke wannan karamar hukuma domin tabbatar da ganin cewa al’ummar wannan karamar hukuma sun cika gurbin da doka ta yi tanadi ga duk yankin da kamfani ke gudanar da harkokinsa, haka kuma akwai bukatar inganta hanyoyin samun karin kudaden shiga domin ci gaba aiwatar da kyakkyawan munufofin wannan Gwamnati.

Da yake tsokaci kan yadda zai tunkari wasu daga cikin kalubalen dake gabansa, musamman batun sake dawo da darajar shugabancin Karamar Hukumar da abaya ake yiwa wani irin kallo, Alhaji Garba Kauye Farawa yace zamu tabbatar da yin koyi da kyawawan munufofin Gwamnatin Dakta Abdullahi Umar Ganduje da kuma jagororinmu a Karamar Hukumar Kumbotso, wadanda kullum cigaban al’ummar Kumbotso ne a gabansu.

Alhaji Garban kauye Farawa ya bukaci Abokan aikinsa Kansiloli da ja damara tare da sadaukar dakai wajen gudanar da ayyukansu bil-hakki da gaskiya, Haka Kuma ya bukaci hadin Kan iyayen Kasa da malaamai domin Samar da ingataccen ci gaban da ake bukata.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamna Zulum Ya Ziyarci Hukumar Raba-Daidai Ta Kasa

Next Post

Gwamnatin Zamfara Ta Sa Takalmin Karfe Da Maharan Da Ba Su Yarda Da Sulhu Ba

RelatedPosts

IITA Ta Fara Horas Da Matasa Sana`o`in Dogaro Da Kai A Zariya

IITA Ta Fara Horas Da Matasa Sana`o`in Dogaro Da Kai A Zariya

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Nasiru Adamu Cibiyar kula da albarkatun aikin gona ta...

Garkuwa Da Dalibai: An Ceto Daliban Kagara, Ana Cigaba Da Neman Na Jangebe

Garkuwa Da Dalibai: An Ceto Daliban Kagara, Ana Cigaba Da Neman Na Jangebe

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, Minna Da sanyin safiyar asabar din...

Ma’aikatan Jinyar Jihar Ondo Za Su Fara Yajin Aikin Gargadi Na Kwana 3

Ma’aikatan Jinyar Jihar Ondo Za Su Fara Yajin Aikin Gargadi Na Kwana 3

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa kungiyar ma’aikatan jinya da unguwar-zoma ta...

Next Post
Mahara

Gwamnatin Zamfara Ta Sa Takalmin Karfe Da Maharan Da Ba Su Yarda Da Sulhu Ba

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version