Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home RIGAR 'YANCI

Za Mu Samar Da Cigaban Hausa-Fulani Ta Jihar Nasarawa – Dr. Kabiru Dahiru

by Sulaiman Ibrahim
March 25, 2021
in RIGAR 'YANCI
2 min read
Za Mu Samar Da Cigaban Hausa-Fulani Ta Jihar Nasarawa – Dr. Kabiru Dahiru
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Zubairu M Lawal, Lafia

Zababben Shugaban kungiyar Hausa Fulani ta jihar Nasarawa Dakta Kabiru Dahiru ya shedawa manema labarai a lokacin da suka zantawa da su a garin Lafia.
Ya ce; wannan kungiyar ba sabon kirkira bane tana nan shekara da shekaru kuma akwai shugabannin da suka tafiyar da ragamar kungiyar na tsawan shekara.
Amma a wannan lokacin sai mukaga cewa ya cancanta a gudanar da zabe domin kara inganta tafiyar kungiyar. Ya ce; da “ni Dakta Kabiru Dahiru da Alhaji NaMairo mubi mukayi takara kuma mebobin kungiyar sun gudanar da zabe Allah yabani nasara Kuma abokin takara na ya tayani murna a wajen, ba tare da nuna damuwar kowa ba. Mun gudanar da komai lafiya .”
Dakta Kabiru ya kara da cewa masu korafi cewa zaben bai inganta ba wadannan basu da hujja saboda su basu shiga zabe ba.
Kuma bai kamata suna dawo da hannun agogo baya ba, idan suna bukatar Shugabanci su shigo a gudanar da komai tare dasu idan lokacin zabe yazo sai su nima idan jama’a sunga cancantarsu su zabe su. Amma yanzu basu da hurumin sukarmu bare su shiga gidan jaridu suna maganganu.
Ya ce ; manufofin da yake dashi na inganta wannan kungiyar shine kokorin tabbatar da hadinkan Ya’yan kungiyar. Da tabbatar da zaman lafiya da wayar da Kansu ta hanyoyin samar da cigaba a duk inda mutum ya samu kansa a kowani gari.
Sannan kungiyar zata samu kusanci da Gwamnati itana a rika damawa da ita a ciki da wajen jihar Nasarawa. Duk wata kungiya idan tana bukatar cigaba to dole ta hada kai ta kuma kusanci Gwamnati komai ayi da ita.
Zamu kara wayar da kan al’umman Hausa Fulani wajen yanka katin zabe da sauransu, saboda mutaninmu a kullun suna zama saniyar ware, duk abinda za a yi suna cire kansu basu shiga a dama da su.

SendShareTweetShare
Previous Post

Alkali Ya Daure Lauya Sakamakon Yi Masa Katsalandan Da Kalubalantarsa A Kotu

Next Post

Kungiyar Mahauta Ta Zabi Sabon Shugaba A Nasarawa

RelatedPosts

Zamfara

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Tabbatar Da Kama  Wasu Sojoji Masu Hulda Da ‘Yan Ta’adda

by Muhammad
4 days ago
0

Daga Hussaini Yero, Gwamnatin jihar Zamfara ta tabbatar da rahotan...

Kansila Mai Mataimaka 18 Ya Sadaukar Da Albashinsa Na Farko

by Sulaiman Ibrahim
3 weeks ago
0

Daga Abdullahi Muh’d, Kano Shugaban Gidauniyar ‘Charity’ mai rajin tallafa...

APC

Sanata Al-Makura Ya Cancanci Rike Kujerar Shugabancin APC, Inji Gwamna Sule

by Muhammad
3 weeks ago
0

Daga Zubairu M Lawal, A yayin da uwar jam'iyyar APC...

Next Post
Kungiyar Mahauta Ta Zabi Sabon Shugaba A Nasarawa

Kungiyar Mahauta Ta Zabi Sabon Shugaba A Nasarawa

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version