Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Za Mu Tabbatar Da Janye Malaman Gwamnati Daga Makarantu Masu Zaman Kansu – Habu PA

by Muhammad
February 22, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Tarauni
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abdullahi Muhammad Sheka,

Sabon Shugaban Karamar Hukumar Tarauni, Alhaji Abubakar Zakari (Habu P.A), ya bayar da umarnin janye malaman Gwamnati da ke koyarwa a makarantun da ba na Gwamnati ba a yankin karamar Hukumar Tarauni.

samndaads

Abubakar Zakari na bayar da umarnin ne a ranar farko da shigarsa ofis a matsayin shugaban karamar hukumar Tarauni dake Jihar Kano, wannan ya biyo bayan samun wadansu rahotanni a lokacin da ya kai zi­yarar bazata a sashin ilimin ka­ramar hukumar.

A tattaunawarsa da wakilin mu a Kano, shugaban karamar Hcukumar ya ce, daukar matakin janye mal­aman makarantar daga makarantu da ake biyan kudi ya zama dole, duba da cewa, malaman da wad­ancan makarantu ke dauka aro, Gwamnati ke biyansu amma kuma wasu ke amfani da su suna karbar kudade bayan ilimin ky­auta ne a Jihar Kano, inji shi.

Da yake karin haske kan janye malaman ba tare da sanarwa ba, shugaban karamar Hukumar cewa ya yi, malaman na Gwamnati ne kuma ak­wai makarantun ‘ya’yan talakawa da ke bukatar malaman da za su taimaka masu, saboda haka ya zama dole mukiyaye hakkoki da alkawuran da muka dauka na kare hakkin talakawa a kowanne fanni.

Habu P.A wanda ya nuna rashin jin dadinsa da irin wannan hali ya ce, ko kusa Gwamnatinsa ba za ta lamunci sakaci da wasa­rairai da aiki ba.

Shugaban ya shiga ofis a karon farko tun bayan daukar rantsuwar kama aiki a ranar Juma’ar da ta gabata inda shugaban ya karya da wannan umarni da zai zama kamar tauna tsakuwa ne do­min aya taji tsoro.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kungiyar ’Yan Ataya Ta Karrama Sarkin Yakin Faila A Lokoja

Next Post

Gwamnatin Tarayya Ta Jinjina Wa Ganduje Bisa Samarwa Da Inganta Wuraren Kasuwanci

RelatedPosts

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Ahmed Muh'd Danasabe, Lokoja Ranar Lahadi da ta gabata...

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Muhammad Maitela, Maiduguri Biyo bayan harin da mayakan Boko...

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Musa Muhammad, Abuja An kammala dukkan shirye-shirye don fara...

Next Post
Kasuwanci

Gwamnatin Tarayya Ta Jinjina Wa Ganduje Bisa Samarwa Da Inganta Wuraren Kasuwanci

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version