Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Za Mu Tantance ’Yan Gandujiyya Da ’Yan Kan Katanga – Iliyasu Kwankwaso

by Tayo Adelaja
October 22, 2017
in RAHOTANNI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Haruna Akaraɗa, Kano

A wata hira da sabon kwamishinan ayyuka na musamman na jihar Kano, Dr Musa Iliyasu Kwankwaso, ya yi da manema labarai a birnin Kano, ya ci alwashin cewa, za su tantance ’yan siyasar da ke tare da su da kuma waɗanda ke kan Katanga, inda ya nuna takaicinsa kan halayen wasu ’yan siyasa waɗanda uwarsu ba ta mutuwa a siyasa, ya na mai cewa, dole ne nan gaba kaɗan sai kowa ya bayyana ɓangaren da ya ke, domin za su tantance masoyan gwamnan jihar Dr. Abdullahi Umar Ganduje, na gaskiya.

Iliyasu Kwankwaso ya ƙara da cewa, wannan lokaci ne na tantancewa, domin manyan siyasar da mu ke da su guda biyu, musamman Arewa ko a jihar Kano ya zama wajibi dole ka bayyana a wane ɓangare ka ke ta hanyar dole sai ka fito ka faɗi ɓangaren da ka ke.

Ya ce, “ba za mu yarda da yaudara ba; ka ce ka na tare da wane, amma ba haka ba ne. Nan da wata shida dole ne sai ka san wa za ka bi, domin siyasa ba a yin ta da dabo. Ba za mu yarda da raba-ƙafa ba. Sai ka faɗi makomarka. Dole mu san da wa za mu gudu tare mu tsira tare.”

 

SendShareTweetShare
Previous Post

TARIHI: Tunawa Da Yaƙin Basasar Kano

Next Post

Dole A Saka Na Hannun Daman Buhari A Sunayen Ɓarayin Gwamnati

RelatedPosts

Tuhumar Malam Abduljabbar Za A Yi, Ba Mukabala Da Shi Ba– Sheikh Khalil

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Daga Nasir S. Gwangwazo, Abuja Shugaban Majalisar Malamai na Shiyyar...

ISWAP

Boko Haram Ta Yi Garkuwa Da Ma’aikatan Jinkai Bakwai A Dikwa

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Daga Muhammad Maitela, Maiduguri A harin bayan nan da mayakan...

Makanike

Shari’ar Gonaki: Kotu Ta Aike Wa Rundunar Soja Da Ma’aikarar Shari’a Sammaci

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Daga Isa Abdullahi Gidan ‘Bakko, Zariya Kotun daukaka kara dake...

Next Post

Dole A Saka Na Hannun Daman Buhari A Sunayen Ɓarayin Gwamnati

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version