Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Za Mu Yi Kaca-kaca Da ‘Yan Ta’adda Nan Ba Da Jimawa Ba – Sojin Sama

by Sulaiman Ibrahim
April 6, 2021
in LABARAI
1 min read
Za Mu Yi Kaca-kaca Da ‘Yan Ta’adda Nan Ba Da Jimawa Ba – Sojin Sama
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sulaiman Ibrahim

Babban hafsan sojojin sama, Air Marshal Oladayo Amao ya bayyana kwarin gwiwarsa cewa Sojojin saman Najeriya (NAF) za su fatattaki ‘yan ta’adda da sauran masu tada kayar- baya a Nijeriya cikin lokaci kadan.

Ya bayar da wannan tabbacin ne a lokacin bikin cin abincin Easter tare da ma’aikatan 013 Quick Response Force Minna, inda ya mika ta’aziyyarsa ga iyalai da abokan aiki na matukan jirgin pda suka rasa rayukansu a yayin aiki a Allawa a ranar 1 ga Afrilu 2021.

Air Marshal Amao ya sake nanata sadaukarwar shugaban kasa Muhammadu Buhari da rundunar sojin saman Najeriya don tabbatar da cewa an kawo karshen masu tayar da kayar baya da ‘yan fashi da makami.

Babban hafsan sojin saman wanda ya samu wakilcin Air Vice-Marshal Remiqius Ekeh ya yaba wa rundunar ta 013 da ke ba da agajin gaggawa da kuma bangaren rundunar GAMA AIKI tare da hafsoshin sojojin sama, yayi kira kuma da su ci gaba da jajircewa wajen yaki da tayar da kayar baya.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Yaba Wa Gwamnatin Kaduna Kan Samar Da Cibiyoyin Warkar Da ‘Yan Kwaya

Next Post

Kungiyar Malaman ‘Poly’ Sun Tsunduma Yajin Aiki

RelatedPosts

Malamai

Kungiyar Malamai Ta Tallafa Wa ‘Yan Hijira Sun Shirya Taron Bita Na Ramadan

by Muhammad
23 mins ago
0

Daga Mustapha Ibrahim, Kungiyar Hada Kan zauran Malamai da kungiyar...

Zakzaky

Ramadan: El-Zakzaky Ya Raba Tallafin Abinci Ga Mabukata

by Muhammad
28 mins ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad, Shugaban harkar musulunci a Nijeriya (IMN)...

Musulmi

Wajibi Ne Musulmi Su Ajiye Bambancin Akida Dan Hadin Kai Da Samun Zaman Lafiya – Shareef Ishak  

by Muhammad
33 mins ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, An bayyana cewar wajibi ne musulmi...

Next Post
Kungiyar Malaman ‘Poly’ Sun Tsunduma Yajin Aiki

Kungiyar Malaman 'Poly' Sun Tsunduma Yajin Aiki

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version