Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Zabe: Ba Zamu Goyi Bayan Wata Jam’iyya Ba –Rundunar ‘Yan Sanda

by
3 years ago
in MANYAN LABARAI
1 min read
Zabe: Ba Zamu Goyi Bayan Wata Jam’iyya Ba –Rundunar ‘Yan Sanda
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Mukaddashin sufeto-janar na ‘yan sanda Nijeriya, Muhammad Adamu; ya ce rundunar ta na nan yadda aka santa, wato wacce bata goyon bayan ko wace jam’iyyar siyasa, kuma ba zata goyi bayan wata jam’iyya ba a zabukkan da ake  shirin fara gudanarwa daga gobe Asabar.

Sufeton ya bayyana hakan ne a daidai lokacin da tawagar masu sanya idanu akan zabukka ta duniya ta ziyarci shi a ofishin shi dake hedikwatar ‘yan sanda dake birnin Abuja, a yau Juma’a, tawagar ta kunshi wasu kungiyoyi biyu, “National Democratic Institute” (NDI) da kuma “International Republican Institute” (IRI).

Babban sufeton ya tabbatar da cewa rundunar su ta gama shiryawa tsaf don tabbatar da tsaro a lokacin zabe da ma bayan zaben, musamman ma dai a runfunan zabe, sannan rundunar za ta hada gwiwa da sauran hukumomin tsaro don tabbatar da samun nasarar tabbatar da tsaro a lokutan zaben.

Labarai Masu Nasaba

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

Barazanar Da Kilisar Matasa Ke Ci Gaba Da Yi A Kano

Sannan ya bayyana cewa rundunar ba zata kyale wani yayi aikin sanya ido a rumfar zabe ba, muddin bashi da katin shaidar sanya idanun, inda ya ce duk wanda aka samu bashi da katin shaidar sanya idanu za a hukunta shi a matsayin wanda yazo tayar da hankula a rumfar zaben.

Adamu ya bayyana cewa jami’ansu sun samu horaswa ta musamman, wacce za ta taimaka musu wajen gudanar da ayyukan samar da tsaro a lokutan zaben, cikin ayyukan da jami’an zasu yi harda samar da tsaro ga malaman zabe, da masu sanya idanu da ma masu kada kuri’a.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Kwankwaso Ya Yaba Wa Al’ummar Jihar Kano

Next Post

Ina Nan A Nijeriya Ban Je ko’ina Ba, Kuma Zan Fita Kada Kuri’a Gobe –Obasanjo

Labarai Masu Nasaba

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

by Leadership Hausa
2 weeks ago
0

...

Kilisa

Barazanar Da Kilisar Matasa Ke Ci Gaba Da Yi A Kano

by Abdullahi Muh'd Sheka
3 weeks ago
0

...

NSCDC

‘Yansanda Sun Lakada Wa Kwamadan NSCDC Na Jihar Imo Duka

by Khalid Idris Doya
3 weeks ago
0

...

Bana

A Shirye-shiryen Karamar Sallar Bana…

by Abdullahi Muh'd Sheka and Bello Hamza
3 weeks ago
0

...

Next Post
Obasanjo Ya Yi Aman Wuta Kan Zaben 2019

Ina Nan A Nijeriya Ban Je ko’ina Ba, Kuma Zan Fita Kada Kuri’a Gobe –Obasanjo

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: