Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Zaben 2019: Ba Mu Da ‘Yan Takara Sai Buhari Da Masari — Jam’iyyar APC

by Tayo Adelaja
September 25, 2017
in LABARAI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga  El-Zaharadeen Umar, Katsina

Jam’iyyar APC a jihar Katsina ta bayyana cewaa zabe mai zuwa na shekarar 2019 ba su da dan takarar shugaba kasar da ya wuce Shugaba Muhammadu Buhar, a Katsina kuma gwamna Aminu Bello Masari dan takararsu.

samndaads

Shugaban Jam’iyyar Shitu S. Shitu ya bayyana haka jim kadan bayan kammala wani da taro da jam’iyar ta kira a Katsina inda ta ce sun yanke wannan hukunci ne bayan sun lura da irin cigaban da wadannan shuwagabani suka kawo al’umma tun daga hawansu zuwa yanzu.

Ya kuma kara da cewa abubuwan da yawa sun fara a wannan tafiya inda har a ka samu wasu bara gurbi suke neman kawo cikas a wannan tafiya karkashin shugaban Muhamamdu Buhari har a ka samu nasarar cin zabe a shekarar2015 tun daga shugaban kasa zuwa ‘yan majalisa.

Shugaban na jam’iyya ya ce sun fadawa duniya suna da kyakkawar manufa sannan suna zaune tare da sauran bangarori lafiya, kowane bangare tana kowa hakkinsa wanda shari;a ta tanada.

Acewarsa bayan doguwar tattaunawa da aka yi da shuwagabanin jam’iyya da suka hada da shuwagabanin kananan humumomi da sakatarori inda suka tattauna abubuwa masu mahimmaci, a karshe bisa shugabanci da suke samu na adalci daga shugaban kasa zuwa jaha, jam’iyyar ta yi ittifaki cewa bata da dan takarar shugaban kasa a 2019 sai Muhammadun Buhar a jihar Katsina kuma gwamna Aminu Bello Masari.

Kazalika jam’iyya ta ki yi karin haske game da wasu matsaloli da ta ke fuskunta musamman a cikin gidanta inda ko a kwanakin baya sai da jam’iyara ta tsaida matakin shugaban jam’iyar na Katsina ta tsakiya.

Sannan har yanzu ba su bada wani gamsashen bayyani ba game da dakatarwa, inda ake ganin ya kamata ta fara dinke wannan baraka kafin daukar wannan matakin na tsayar ‘a yan takara a zabe mai zuwa.

Bayan haka kwanan na wata matsalar ta sake kunno kai inda wasu da suke ganin ba a kyautata masu ba gwamnatance suka ware da sunan APC Akida wanda ita ma ana ganinta a matsayin wata babar barazana a wannan tafiya ta APC Masariya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Bayan Janye Yajin Malaman Jami’o’i: Babu Dalibai A Jami’ar Ahmadu Bello

Next Post

Magidanci Ya Yi Wa Matarsa Dukan Tsiya

RelatedPosts

Matar Al-Zakzaky Ta Kamu Da Cutar Korona, Inji Danta

Matar Al-Zakzaky Ta Kamu Da Cutar Korona, Inji Danta

by Muhammad
2 mins ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Matar jagoran ‘yan uwa Musulmi a...

Zaben Dan Majalisa

Za A yi Zaɓen Gwamnan Anambara Ranar 6 Ga Nuwamba – INEC

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa a ranar...

Ogun

Fashewar Tankar Mai Ya Ci Rayuwar Mutum Uku Da Jittaka Shida A Ogun

by Muhammad
12 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, A ranar Talata ne mutum uku...

Next Post

Magidanci Ya Yi Wa Matarsa Dukan Tsiya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version