Rabiu Ali Indabawa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Zaben Cike Gurbi: EFCC Ta Cafke Mai Ba Gwamnan Bauchi Shawara Da Laifin Sayen Kuri’a

by Rabiu Ali Indabawa
December 6, 2020
in LABARAI
1 min read
EFCC
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC a ranar Asabar ta kame mai ba Gwamna Bala Mohammed shawara na musamman a kan Ma’aikatan Gwamnati da Harkokin kodago, Mista Abdon Dalla Gin kan zargin sayen kuri’u.
Wakilinmu ya tattaro cewa, bayan jefa kuri’arsa, ana zargin EFCC ta sami makuden kudade har Naira miliyan 1.5 a motar Dallas. An kama Dallas wanda tsohon shugaban ma’aikata ne a mazabarsa ta “Jin Dadin Jama’a” a Dass a zaben cike gurbi na Mazabar Dass da ke gudana a jihar Bauchi sannan aka mika shi ga Hedikwatar Shiyya ta ’Yan sandan Nijeriya da ke Dass don amsa tambayoyi.
Ko ma dai yaya lamarin ya sance, yayin da yake yi wa manema labarai bayani shugaban karamar hukumar Dass, Honarabul Suleiman Mohammed ya ce, an kama Dallas a yanayin da na daidai ba.
Ya ce: “An gaya min cewa an kama daya daga cikin masu ruwa da tsaki na kuma zo na tausaya masa, wanda yake yi hakan daidai ne. Ko da yake, ban tattauna da shi ba amma na ji jim kadan na ji jawabinsa da ya yi ga wasu ‘yan jaridu bayan an kama shi.
Kudin ba nasa bane, kudin na wakilanmu ne, masu dawo mana da sakamakon zabe ga jamiyyar. ”

SendShareTweetShare
Previous Post

Masari Ya Amince Da Daukar Daliban Da Suka Kammala Jami’a Aiki

Next Post

Kwamitin Jin Koke-koke A Kan SARS Ya Karbi korafe-korafe 122 A Jihar Katsina

RelatedPosts

Jami’an NIS Na Samun Horo A Kan Amfani Da Dokokin Shige Da Ficen ƙasa

Jami’an NIS Na Samun Horo A Kan Amfani Da Dokokin Shige Da Ficen ƙasa

by Rabiu Ali Indabawa
6 hours ago
0

Shirin yaƙi da safarar bil’adama da fasa-ƙwaurin ‘yan gudun hijira...

‘Yan Nijeriya Mutum Miliyan 15 Na Shan Kwayoyi, Inji Buba Marwa

‘Yan Nijeriya Mutum Miliyan 15 Na Shan Kwayoyi, Inji Buba Marwa

by Rabiu Ali Indabawa
9 hours ago
0

Shugaban Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun...

Katin Zama Dan Kasa

Nijeriya Ta Wajabta Wa Jami’an Diflomasiyya Mallakar NIN

by Rabiu Ali Indabawa
15 hours ago
0

A jiya Lahadi Gwamnatin Tarayya ta shaida cewar, ya zama...

Next Post
Kwamitin Jin Koke-koke A Kan SARS Ya Karbi korafe-korafe 122 A Jihar Katsina

Kwamitin Jin Koke-koke A Kan SARS Ya Karbi korafe-korafe 122 A Jihar Katsina

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version