Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Zaben Kenya: Jam’iyyar Adawa Za Ta Kalubalanci Sakamakon Zaben

by Tayo Adelaja
August 16, 2017
in KASASHEN WAJE, LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Madugun ‘yan adawar kasar kenya Raila Odinga, a yau laraba ya bayyana za su garzaya kotu domin kalubalantar sakamakon zaben shugaban kasa da ya gabata a ranar 8 ga watan Agusta, ya yi watsi da kiran masu sanya ido na ya karbe sakamakon zaben da ya bayyan Uhuru Kenyatta a matsayin wanda ya lashe zaben.

Kimanin mutum 24 ne suka rasa rayukansu a hatsaniyar da ta biyo bayan zaben, ana ganin matakin da Odingan zai dauka kan iya haifar da cigaba da tarzoma a kasar.

samndaads

‘Mun yanke shawarar garzaya wa kotun koli ne. Wannan shi ne matakin farko ba zamu amince da sakamakon ba’inji Odinga.

Odinga ya bayyana wa manema labarai a ranar juma’a da ta gabata ne hukumar zaben kasar ta ayyana shugaba Kenyatta a matsayin wanda ya lashe zaben da kuri’a miliyan 1.4, hakan zai bashi damar zarcewa a karo na biyu.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Kai Hari Ofishin Hukumar EFCC A Abuja

Next Post

INEC Za Ta Rufe Sabbin Cibiyoyin Rajista A Kaduna

RelatedPosts

FRSC

Shugaban Hukumar FRSC Ya Koka A Kan Yadda Ake Kai Wa Jami’ansa Hari

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa Corps Marshal, na Hukumar Kiyaye Hadura...

ABU

Jami’ar ABU Ta Yi Alkawarin Tabbatar Da Tsaro A Harbobinta

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Sashen Tsaro na Jami’ar Ahmadu Bello...

Igboho

IGP Ya Ba Da Umarnin Kamo Sunday Igboho, Kan Korar Fulani Daga Oyo

by Muhammad
3 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa. Sufeto-Janar na ‘yan sanda, IGP, Mohammed...

Next Post

INEC Za Ta Rufe Sabbin Cibiyoyin Rajista A Kaduna

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version