Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Zaizayar Kasa Ta Yi Ajalin Mutum 20 A Kamaru

by
3 years ago
in LABARAI, Nahiyar Afirka
1 min read
Zaizayar Kasa Ta Yi Ajalin Mutum 20 A Kamaru
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

A Jamhuriya Kamaru mutane 20 ne aka rawaito cewa sun rasa rayukansu sakamakon wata zabtarewar kasa, da ta biyo bayan ambaliyar ruwa da aka samu a birnin Bafusam dake yammacin kasar.

Wasu bayanai da gidan Talabijin din kasar na CRTV ya fitar sun ce adadin mutanen da suka mutu a lamarin ya karu zuwa 20, haka kuma akwai yiyuwar adadin ma ya karu.

Tun da farko dai an ruwaito cewa mutum 11 ne suka rasa rayukansu sakamakon zabtarewar kasar, da ta yi rusa wasu gidaje.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

Lamarin dai ya auku ne a cikin daren jiya Litini wayewar safiyar Talatar nan sakamakon ruwan saman tamakar da bakin kwarya da aka samu a cikin kwanakin biyun nan a yankin.

Bayanai daga kasar sun ce masu aikin cewa sun fiddo gawarwakin mutane 11, a daidai lokacin da kuma suke ci gaba da neman wasu mutane kimanin hamsin da suka bata.

Ko baya ga hakan da akwai gidaje da dama da motoci da suka lalace.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Ana Shirin Samar Da Cibiyoyin Noma 774 A Kasar Nan

Next Post

Essex: Bai Kamata A Siyasantar Da Rayuwar Jama’a Ba

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

by
3 hours ago
0

...

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

by
15 hours ago
0

...

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

by Abdulrazaq Yahuza Jere
24 hours ago
0

...

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

by Abubakar Abba
2 days ago
0

...

Next Post
Essex: Bai Kamata A Siyasantar Da Rayuwar Jama’a Ba

Essex: Bai Kamata A Siyasantar Da Rayuwar Jama’a Ba

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: