Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Zaman Lafiyarmu Shi Ne Cigabanmu – Sarkin Lafia

by Tayo Adelaja
September 27, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abdullahi Abubakar, Lafia

A ci gaba da fadakarwa da yake yi wa jama’a su tare da jaddada musu bukatar da ke akwai na ci gaba da rungumar zaman lafiya a tsakani, mai martaba sarkin Lafia, Dakta Isa Mustapha Agwai na daya, ya yi kira ga al’ummar Migili da sauran al’ummomi da su hada kai su ci gaba da zaman lafiya da juna domin samun nasarori da kuma cigaba mai ma’ana ga Jihar Nasarawa da ma kasa baki daya.

samndaads

Sarkin ya yi wannan kira ne sa’ilin da al’ummar Migili mazauna Lafia suka ziyarce shi tare da gabatar masa da sabon sarkinsu, wato Zhe Migili (Sarkin Kwarawa) na Lafia, Sunday Steben Kyari a fadarsa da ke Lafia.

Ya ce duk wani abin da al’umma ke nema na alheri ba ya samuwa sai da hadin kai, don haka tilas al’ummomi su hada kai domin samun biyan bukata.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Tare Hanya A Karbi Kudin Haraji Haramun Ne –Babban Sufetan ’Yan Sanda

Next Post

Sauya Fasalin Kasa: Kebbi, Sakkwato, Zamfara Sun Goyi Bayan Tallafa Wa Musayar Iko

RelatedPosts

NIS Da NAPTIP Sun Sake Shan Damarar Yaki Da Safarar Dan Adam

NIS Da NAPTIP Sun Sake Shan Damarar Yaki Da Safarar Dan Adam

by Yahuzajere
8 hours ago
0

Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS) da...

Sabuwar Cuta Ta Kashe Mutum Hudu A Sokoto

Sabuwar Cuta Ta Kashe Mutum Hudu A Sokoto

by Sulaiman Ibrahim
14 hours ago
0

Gwamna jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal Ya sanar da Mutuwar...

Sakatariyar

Sakatariyar Karamar Hukumar Da Ake Wata Guda Ba A Shige Ta Ba A Kano

by Muhammad
22 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kananan Hukumomi ne ke zaman gimshikai...

Next Post

Sauya Fasalin Kasa: Kebbi, Sakkwato, Zamfara Sun Goyi Bayan Tallafa Wa Musayar Iko

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version