Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Zamu Ɗauki Mummunan Mataki Kan Kamfanin Mulmula Ƙarafa Na Katsina —Kungiyar Kwadago

by Tayo Adelaja
October 7, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga El-Zaharadeen Umar, Katsina

Kungiyar Kwadago ta ƙasa reshen jihar Katsina ta yi barazanar ɗauki mataki akan kamfanin mulmula ƙarafa na Dana da ke Katsina saboda rashin kyautatawa ma’aikata da  rashin samar da yanayin aikin mai kyau.

samndaads

Shugaban kungiya kwadago a jihar Katsina, kwamred Tanimu Saulawa ya bayyana haka a wata ziyarar ‘yan uwantaka da kungiyar ta kaiwa ma’aikatan kamfanin mulmula karafa na Dana da ke Katsina

Ya kuma bayyana cewa kungiyar kwadago ta damu ainun saboda yadda ta tarar da yanayin aiki a waje, sannan ya ƙara da cewa an hana ma’aikata haƙƙinsu da yakamata aba su, amma kawai an maida su ma’aikatan wucin gadi karfi da ya ji, kuma gahsi babu wani albashi mai tsoka.

Da yake magana a madadin shuwagabanin kamfanin mulmula karafe na Dana, Sanjeeb Dash ya bayyaba cewa kamfanin bai daɗe da dawowa akan aikin ba, yanzu sati biyu kenan da suka dawo aiki.

Ya kuma bada bada tabbacin kafin kungiyar kwadago ta sake dawo kawo wata ziyara za su tara an yi duk abinda ya kamata na kyautatawa ma’aikatan mulmula karafa na Dana da ke katsina.

Idan a za a iya tunawa an sanar da kamfanin mulmula karafa ne da gwamnatin tarayya ta yi a shekarar 2006 a ƙarƙashin tsarin nan na  sayar da ƙadarori mallakar  gwamnati a wannan lokaci.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnatin Jihar Kaduna Za Ta Ɗauki Ma’aikatan Kiwon Lafiya 1,000

Next Post

Yaƙi Da Boko Haram: Ko Ziyarar Buhari Jihar Borno Na Da Tasiri?

RelatedPosts

Matasa Su Dage Da Neman Ilimi Da Koyon Sana’oin Hannu – Dakta Ibrahim Agege 

Matasa Su Dage Da Neman Ilimi Da Koyon Sana’oin Hannu – Dakta Ibrahim Agege 

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai Legas Neman ilmi da koyon sana’oin...

Hajiya Ummi Muhammed Ta Zama Sarauniyar Matan Jihohin Yamma

Hajiya Ummi Muhammed Ta Zama Sarauniyar Matan Jihohin Yamma

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai, Legas Koda- yaushe cancanta da rashinta...

Abin Da Ya Sa Na Shirya Gasar Wakar Nijeriya A Kan Zaman Lafiya – Rarara

Abin Da Ya Sa Na Shirya Gasar Wakar Nijeriya A Kan Zaman Lafiya – Rarara

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Daga El-Zaharadeen Umar, Katsina Shahararar mawakin siyasar nan da ya...

Next Post

Yaƙi Da Boko Haram: Ko Ziyarar Buhari Jihar Borno Na Da Tasiri?

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version