Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Zamu Mu Iya Sake Lashe Kofin Zakarun Turai Bana – Lewandowski

by
1 year ago
in DAGA BIRNIN SIN
2 min read
Zamu Mu Iya Sake Lashe Kofin Zakarun Turai Bana – Lewandowski
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Kasuwannin Shanghai Suna Dawowa Bakin Aiki Bisa Matakai Daban Daban Tun Daga Yau

Hukumar Kididdigar Sin: Za A Daidaita Tasirin Da COVID-19 Ke Haifarwa Tattalin Arzikin Kasar

Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Bayern Munchen, Robert Lewandowski, ya bayyana cewa kungiyar tasa zata iya sake lashe gasar cin kofin zakarun turai karo na biyu a jere idan suka sake dagewa.

Mai rike da kofin Zakarun Turai, Bayern Munich ta doke kungiyar kwallon kafa ta Lazio da ci 4-1 har gida a wasan zagaye na biyu a Champions League ranar Laraba duk da cewa tun farko anyi hasashen zakarun duniyar sune zasu samu nasara.
Jamal Musiala ya zama matashin dan wasan Ingila da ya zura kwallo a raga a gasar kofin zakarun turai na Champions League a karawar da suka yi a babban birnin kasar Italiya wato Rome.
Matashin dan wasan mai shekara 17 da haihuwa kuma shi ne mai karancin shekaru a kungiyar ta Jamus da ya ci kwallo a gasar ta zakarun Turai a tarihi wanda hakan yasa ya kafa sabon tarihi a kungiyar wadda ata lashe gasara a kakar data gabata.
Robert Lewandowski ne ya fara cin kwallo kuma kwallo ta 72 da ya zura a raga a gasar, ya zama dan wasa na uku a jerin wadanda suka fi cin kwallaye a gasar kuma hakan yana nufin ya haura tsohon dan wasan Real Madrid  Raul kenan.
dan wasa Leroy Sane ne ya ci kwallo ta uku sannan ya sa Lazio ta ci gida daga baya kungiyar ta Italiya ta zare daya ta hannun Joakuin Correa kuma a hakan aka tasi daga fafatawar kafin kuma a buga zagaye na biyu.
Bayern Munich wadda ta lashe kofuna guda shida a watanni tara baya ta barar da maki a gasar Bundesliga, tun bayan da ta lashe Club Wold Cup sannan kwallon da Lewandowski ya ci ta zama ta uku a cin kwallaye a Champions League, bayan Cristiano Ronaldo mai guda 134 da kuma Lionel Messi mai guda 119 a raga.
Matashin dan kwallon Ingila da ya zura kwallo a raga a Champions League a tarihi a baya shi ne Aled Odlade-Chamberlain – wanda ya ci wa Arsenal kwallo a karawa da kungiyar kwallon kafa ta Olympiakos kuma ya yi wannan bajintar cikin watan Satumba na shekarar 2011 a lokacin yana da shekara 18 da kwana 44 a duniya.
Wannan ne karon farko da Lazio ta kai wasan zagaye na biyu a Champions League tun bayan shekara 21 sai dai nan gaba Bayern Munich za ta karbi bakuncin Lazio a wasa na biyu ranar 17 ga watan Maris.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Na Fara Tunanin Ta Yadda Za Mu Doke PSG – Koeman

Next Post

Greenwood Zai Iya Zama Kamar Ronaldo Ko Messi, Cewar Solkjaer

Labarai Masu Nasaba

Kasuwannin Shanghai Suna Dawowa Bakin Aiki Bisa Matakai Daban Daban Tun Daga Yau

Kasuwannin Shanghai Suna Dawowa Bakin Aiki Bisa Matakai Daban Daban Tun Daga Yau

by CMG Hausa
13 hours ago
0

...

Hukumar Kididdigar Sin: Za A Daidaita Tasirin Da COVID-19 Ke Haifarwa Tattalin Arzikin Kasar

Hukumar Kididdigar Sin: Za A Daidaita Tasirin Da COVID-19 Ke Haifarwa Tattalin Arzikin Kasar

by CMG Hausa
13 hours ago
0

...

Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Sanarwar G7 Kan Batun Kasar Sin Karya Ce Zalla

Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Sanarwar G7 Kan Batun Kasar Sin Karya Ce Zalla

by CMG Hausa
13 hours ago
0

...

Annobar COVID-19 Ba Za Ta Hana Ci Gaban Tattalin Arzikin Kasar Sin Yadda Ya Kamata Ba

Annobar COVID-19 Ba Za Ta Hana Ci Gaban Tattalin Arzikin Kasar Sin Yadda Ya Kamata Ba

by CMG Hausa
14 hours ago
0

...

Next Post
Greenwood Zai Iya Zama Kamar Ronaldo Ko Messi, Cewar Solkjaer

Greenwood Zai Iya Zama Kamar Ronaldo Ko Messi, Cewar Solkjaer

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: