Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Zan Kai Kudirin Hana Bai Wa ’Yan Kwaya Mukami A Nijeriya­­ – Doguwa

by Muhammad
January 21, 2021
in RIGAR 'YANCI
2 min read
Kwaya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Mustapha Ibrahim,

Shugaban masu rinjaye a majalisar wakilai ta tarayya da ke Abuja Nijeriya, kuma mataimakin shugaban yi wa kundin tsarin mulkin Nijeriya garambawul, Hon. Alhassan Ado Dogowa, ya bayyana cewa, zai kai kudirin yin dokar da za ta hana ‘yan kwaya masu ta’ammali da sha da fataucin miyagun kwayoyi hana su rike ko wane irin mukami a Tarayy  ar Nijeriya.

samndaads

Hon Alhassan Ado Dogowa ya bayana haka ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai a garin Rano a karshen makon da ya gabata ya ce a matsayinsa na dan majalisa a yanzu zai amfani da wannan dama ta sa wajen ganin an sa wannan kudiri nasa na ganin cewa an haramta wa dukkan wani dan kwaya rike kowane irin mukami na siyasa, domin wannan shi ne zai tamakawa hukumar NDLAE aikin da ya gagari kwandila ko kuma ya gagari dukan wani mai kokarin hanawa kamar ‘yan sanda, alkalai, Malamai masu wa’azi da dai sauransu. Kuma yin hakan duk zai magance wannan matsala musamam ga dukka wani matashi ko dan Nijeriya da ke san rike wani mukami don taimakawa kasarsa da sauran alummar Nijeriya,

Sannan ya ce yana da kyakyawan zato cewa wannan kudiri na doka zai samu kyakyawan goyan baya daga ‘yan uwansa ‘yan majalisa. domin gyara al`umma aikin duk shugaba ne na gari da yin umarni da kyakkyawa.

Hon Alhassan Ado Dogowa wanda shi ne ya jagoranci kula da harkar zaben kananan hukumomi Kano a masarautar Rano ba bayyana gamsuwarsa kan yadda zaben kananan hukumomin ya gudana lami lafiya a Jihar Kano baki daya.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Gurfanar Da Matar Da Ta Ake Zargi Da Kashe Budurwar Mijinta A Kano

Next Post

Muna Godiya Da Addu’o’i Kan Garkuwa Da ’Yan Kasuwar Kwari – Dandago

RelatedPosts

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Daga Ahmed Muh'd Danasabe, Lokoja Ranar Lahadi da ta gabata...

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Daga Muhammad Maitela, Maiduguri Biyo bayan harin da mayakan Boko...

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Daga Musa Muhammad, Abuja An kammala dukkan shirye-shirye don fara...

Next Post
Kwari

Muna Godiya Da Addu’o’i Kan Garkuwa Da ’Yan Kasuwar Kwari – Dandago

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version