Zan Tsamo Nijeriya Daga Matsalar Rashin Wutar Lantarki - Atiku
  • English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zan Tsamo Nijeriya Daga Matsalar Rashin Wutar Lantarki – Atiku

byAbubakar Abba
3 years ago
Wutar Lantarki

A watannin da suka gabata Nijeriya ta fuskanci kalubalen lalacewar rashin samar da wutar Lantarki na kasa tare da kuma fuskantar barazanar shiga yajin aikin ma’aikatan da ke a kamfanin samar da wutar na kasa, inda hakan ya janyo Nijeriya ta shiga cikin duhu saboda rashin wutar ta lantarki 

Sai dai dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya shelanta cewa, idan ‘yan Nijeriya suka zabe shi, tabbas gwamnatinsa za ta kawo karshen kalubalen da Nijeriya ke fuskanta na rashin wutar a kasar a 2023.

  • Ruwan-wuta: ‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Ta’adda, Sun Kubutar Da Dabbobi 110 A Katsina
  • Ana Shirin Fadada Layukan Dogo Na Karkashin Kasa Dake Birnin Beijing

Atiku a cikin wata gajeriyar sanarwar da ya rubuta da hannunsa ya kuma fitar ya ce, bayan lurar da ya yi a halin da samar da wutar a cikin awa hudu, Gwamnatin na za ta lalubo da mafita kan rashin samun wadataciyar wutar a Nijeriya

Ya ci gaba da cewa, da farko zai cire fannin daga cikin manyan ayyukan kachokam ya kima mila wa jihohin kasar nauyin samar da wutar da kima rabar da ita a Jihohin su.

Ya kara da cewa, rikici a tsakanin Gwamnatin Tarayya da masana’antu, ba zai shafi samar da wutar a Jihohin Legas, kano, Abuja ko Abia ba ciki har da talakan Nijeriya da ke da bukatar wutar don amfanin sa ma yau da kullum.

Atiku ya ce, na biyu zan fito da tsarin bayar da damar zuba jari a fanin tare da bunkasa fannin, inda kuma gwamnati na za ta sa ido a kan tsarin da tabbatar da anyi komai yadda ya dace.

A cewarsa, buri na na son in zama shugaban shine in kare muradin talakan Nijeriya a ko wanne hali, saboda ina son in bayyana cewa, kai tsaye ko kuma ba kai tsaye ba, ba ni da ra’ayi ga wani kamfani da ke kira Janareto kamar yadda wasu suke yin jita-jitar ina da shi.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace
Labarai

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Tinubu
Manyan Labarai

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa
Labarai

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Next Post
Yanzu-Yanzu: Kwamishinan Da ‘Yan Bindiga Suka Sace A Nasarawa Ya Kubuta

Yanzu-Yanzu: Kwamishinan Da ‘Yan Bindiga Suka Sace A Nasarawa Ya Kubuta

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version