Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Zancen Banza Ne A Nemi Shugaban Kasa Ya Yi Murabus Kan Kisan Zabarmari, Inji Lai Muhammad

by Muhammad
December 3, 2020
in LABARAI
1 min read
Murabus
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnatin tarayya ta ce kiraye-kirayen da ake na Shugaban Kasa Buhari da ya yi murabus kan kisan kiyashin da Boko Haram ta yiwa manoman shinkafa a garin Zabarmari na jihar Borno maganar teburin mai shayi ce kawai.

Ministan watsa labarai da al’adu, Alhaji Lai Muhammad ne ya bayyana hakan a yayin wata ganawa da ‘ya’yan kungiyar masu buga jaridu ta Nijeriya (NIPAN) da yammacin yau Alhamis a birnin Legas, a cewarshi wannan kiran ba komi bane illa siyasa da wasu suke yi da lamarin tsaro.

samndaads

Kamfanin Dillancin Labaru na Nijeriya (NAN) ne ya ruwaito wannan maganar, a cewar Lai Muhammad; daga jin rahotannin kisan, sai ga masu kiraye-kiraye suna bukatar Shugaban Kasa da ya yi murabus, daga jin wannan kiran kasan ana so ne a siyasantar da batun tsaron kasa, wanda ba komi bane illa maganar kawai.

“An zabi Shugaban Kasa ne a shekarar 2015 don yin wa’adin shekarun hudu, sannan aka sake zabar shi a shekarar 2019 don saki yin wasu shekaru hudun, don haka babu wata maganar banza da za ta hana shi karasa shekarunshi hudu a kan Mulki.” Inji Lai Muhammad

SendShareTweetShare
Previous Post

Hafsoshin Sojin Kasar Kamaru Sun Ziyarci Gwamna Zulum

Next Post

Kamala Harris: Mace Ta Farko Da Za Ta Zama Mataimakiyar Shugaban Amurka

RelatedPosts

APC

Zaben Kananan Hukumomi: APC Ta Kama Hanyar Lashe Dukkan Kujeru A Kano

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

An Samu Karancin Masu Zabe An Kafa Kotun Sauraren Korafin...

Buba Marwa

Shugaban Kasa Ya Nada Buba Marwa Shugaban NDLEA

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da nadin Muhammadu Buba...

Kasafin 2021

Samar Da Aikin Yi: Ministar Abuja Ta Yaba Wa Kokarin Shugaba Buhari

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Karamar Ministar Babban Birnin Tarayya, Dakta Ramatu Aliyu, ta yaba...

Next Post
Kamala Harris

Kamala Harris: Mace Ta Farko Da Za Ta Zama Mataimakiyar Shugaban Amurka

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version