Khalid Idris Doya">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Zanga-zangar Lekki: Kwamishinan ’Yan Sanda Ya Bada Umarin Gaggauta Sakin Mutum 35

by Khalid Idris Doya
February 15, 2021
in LABARAI
1 min read
Kashedinku, Jan Kunnen Gwamnati Ga Masu Neman Sake Zanga-zanga
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kwamishinan ‘yan sandan jihar Legas, CP Hakeem Odumosu, ya bada umarni na cewa a gaggauta sakin masu zanga-zanga mutum 35 da aka kama yayain zanga-zangar #OcupyLekkiTollgate.

Su dai  masu zanga-zangar sun shiga hannun ‘yan sanda ne a ranar Asabar lokacin da suka yi kokarin fara gudanar gudanar da wani sabon zanga-zanga da suke kalubalantar sake bude hada-hada kamar da baya a Lekki Toll Plaza, wanda aka rufe biyo bayan zanga-zangar kin jinin jami’an SARS a kwanakin baya cikin watan Oktoban 2020.
Idan za ku iya tunawa dai a makwan jiya an samu cacar baka a tsakanin gwamnati da masu zanga-zangar, inda jami’an tsaro suka ce babu wanda ya isa ya fito gudanar da zanga-zanga a Toll Gate jiya Asabar, har ma suka ce shege ka fasa. A yayin da su kuma masu zanga-zangar suka ce atafau babu gudu ba ja da baya sai sun fito zanga-zanga domin bayyana bukatarsu.
Umarnin sake masu zanga-zangar da aka cafke da kwamishinan ‘yan sandan Legas ya bayar na zuwa ne bayan da Lauyoyi biyu, Oladotun Hassan da Ayo Ademiluyi, suka bukaci a sake masu zanga-zangar da aka kama, tare da neman a tabbatar da cewa hakkin mutunta dan adam da rashin keta wa dan adam haddinsu babu wanda aka karya daga cikin dokokin kiyaye mutuncin dan adam.
Suka ce, “Mun yi Allah wadai da matakin da jami’a n ‘yan sandan RRS da LSST suka nuna wajen cafke masu zanga-zangar lumana.”
Sun kuma zargi ‘yan sandan da kokarin tauye hakkin jama’a na bayyana ra’ayi da fito da abun da ke damunsu a bayyanar jama’a.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

TETFUND Ta Mika Kyautar Injinan Dab’i Ga Jami’ar Modibbo Adama

Next Post

Mahaifiyar Sarkin Hadeja, Mai Babban Daki Hadiza, Ta Kwanta Dama

RelatedPosts

Dan Majalisar Tarayya Ya Sabunta Katin Jam’iyyar APC A Funtuwa

Dan Majalisar Tarayya Ya Sabunta Katin Jam’iyyar APC A Funtuwa

by Khalid Idris Doya
5 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Funtua  Dan majalisar Tarayya me wakiltar mazabar...

Sace Daliban Zamfara: Sarkin Musulmi Da Gwamna Tambuwal Sun Kai Ziyarar Jaje

Sace Daliban Zamfara: Sarkin Musulmi Da Gwamna Tambuwal Sun Kai Ziyarar Jaje

by Khalid Idris Doya
5 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, kasa da awa goma sha biyu da...

miyagun kwayoyi

Masu Garkuwa Da Mutane Muggan Kwayoyi Suke Bukata Matsayin Kudin Fansa – NDLEA

by Khalid Idris Doya
7 hours ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa Shugaba kuma babban jami’i na Hukumar...

Next Post
Mahaifiyar Sarkin Hadeja, Mai Babban Daki Hadiza, Ta Kwanta Dama

Mahaifiyar Sarkin Hadeja, Mai Babban Daki Hadiza, Ta Kwanta Dama

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version