Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Zidane Ya Na Son Sanches A Real Madrid

by Tayo Adelaja
September 24, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kociyan ’yan wasan Real Madrid, dan kasar Faransa, Zinedine Zidane ya ce, ya na son kungiyar tasa ta kawo masa Aledis Sanches na kungiyar Arsenal a kakar wasa mai zuwa.

A karshen wannan kakar ne dai kwantaragin dan wasan zai kare da Arsenal bayan da ya ki sake sabunta yarjejeniya da kungiyar bayan da kungiyar ta ki amincewa da albashin da ya ke bukata.

samndaads

A karshen watan Agusta ne dai Manchester City ta kusa daukar dan was an, sai dai cinikin ya gamu da cikas bayan da Arsenal din ta rasa wanda zai maye gurbinsa.

Rahoton ya ce, Zidane ya sanar da shugaban gudanarwar kungiyar cewa ya na son dan wasan a karshen wannan kakar wanda a ke tunanin zai maye gurbin Karim Benzema wanda shi ma a ke danganta shi da komawa Arsenal din.

Kungiyoyin PSG da Manchester United da City da Bayern Munich su ma su na zawarcin dan wasan dan shekara 29 a duniya haifaffen kasar Chile.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ronaldo, Messi Da Neymar Za Su Sake Fafatawa

Next Post

Dole Sai Luke Shaw Ya Sake Dagewa — Mourinho

RelatedPosts

Wane Ne Sabon Kociyan Chelsea, Thomas Tuchel?

Wane Ne Sabon Kociyan Chelsea, Thomas Tuchel?

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Chelsea ta nada tsohon kocin kungiyar kwallon kafa ta Paris...

Laporta Ya Zargi PSG Da Jefa Barcelona Rudani

Laporta Ya Zargi PSG Da Jefa Barcelona Rudani

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Dan takarar shugabancin kungiyar kwallon kafa ta Barcelona wanda shine...

Rashin Kudi Yana Neman Saka Real Madrid Hakura Da Mbappe

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint German ta soma tuntubar...

Next Post

Dole Sai Luke Shaw Ya Sake Dagewa — Mourinho

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version