CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Zimbabwe Zata Karbi Riga-kafin COVID-19 Daga Kasar Sin

by CRI Hausa
February 3, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Zimbabwe Zata Karbi Riga-kafin COVID-19 Daga Kasar Sin
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kasar Zimbabwe tana daga kasashe uku na farko a Afrika da za su karbi alluran riga-kafin COVID-19 daga kasar Sin.
Sauran kasashen Afrikan da zasu karbi riga-kafin a sahun farko su ne Saliyo da Equatorial Guinea.
Jakadan kasar Sin a Zimbabwe, Guo Shaochun, ya bayyana a jiya Talata cewa, baki daya kasar Sin zata samar da riga-kafin kashin farko ga kasashe masu tasowa 14, sauran kasashen su ne Pakistan, Brunei, Nepal, Philippines, Myanmar, Cambodia, Laos, Sri Lanka, Mongolia, Palastinu da Belarus.
Guo ya wallafa sanawar da Wang Wenbin, kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin ya fitar, inda ya cewa, kasar Sin ta himmatu matuka don samar da riga-kafin cutar COVID-19, domin al’ummun duniya su amfana. Wannan yunkuri zai taimaka wajen bayar da babbar damar samun riga-kafin kuma cikin rangwame ga kasashe masu tasowa.(Ahmad)

SendShareTweetShare
Previous Post

Thomas Bach Na Da Imani Game Da Nasarar Gasar Olympic Da Birnin Beijing Zai Karbi Bakunci

Next Post

Hankaka Mai Da Dan Wani Naka

RelatedPosts

Gwamnatin Biden Na Bin Hanyar Da Tsohuwar Gwamnati Ta Rage Mata Wajen Gudanar Da Harkokin Dake Da Nasaba Da Kasar Sin

Gwamnatin Biden Na Bin Hanyar Da Tsohuwar Gwamnati Ta Rage Mata Wajen Gudanar Da Harkokin Dake Da Nasaba Da Kasar Sin

by CRI Hausa
7 hours ago
0

Daga CRI Hausa Gwamnatin Biden ta cika wata guda da...

Karyar Da Kasashen Yamma Ke Kitsawa Game Da Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ba Ta Samu Shiga Ba

Karyar Da Kasashen Yamma Ke Kitsawa Game Da Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ba Ta Samu Shiga Ba

by CRI Hausa
7 hours ago
0

Daga CRI Hausa Shahararren marubucin litattafan nan dan kasar Faransa...

Kafar Watsa Labaran Amurka: Yadda JKS Ta Samu Amincewar Al’umma

Kafar Watsa Labaran Amurka: Yadda JKS Ta Samu Amincewar Al’umma

by CRI Hausa
7 hours ago
0

Daga CRI Hausa A gabannin cika shekaru 100 da kafa...

Next Post
Hankaka Mai Da Dan Wani Naka

Hankaka Mai Da Dan Wani Naka

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version