Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Zulum Ya Shigar Da ’Ya’yan ’Yan Hijira 1,163 Firamari A Damasak

by Muhammad
January 12, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Damasak
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muhammad Maitela,

A kwanan sa na uku na ci gaba da ziyarar da a Damasak, Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya gabatar da shigar da yayan yan gudun hijira kimanin 1,163 zuwa makaranrar firamare a kokarin sa na bunkasa ilimi matakin farko.

samndaads

Kananan yara daga kananan hukumomin Guzamala da Abadam a arewacin jihar Borno, wadanda suka shafe dogon lokaci a sansanonin yan gudun hijira tare da mahaifan su biyo bayan yawaitar hare-haren Boko Haram a yankunan su.

Gwamna Zulum ya yi kira ga iyaye da cewa su kai yaransu makarantu, ya ce gwamnati za ta ci gaba da kokari wajen inganta cibiyoyin ilimin da habaka su zuwa matakin da zai bai wa daliban cikakkiyar damar koyon ilimin boko da na ilsamiyya.

SendShareTweetShare
Previous Post

’Yan Bindiga Sun Halaka Shugaban Al’umma A Kogi

Next Post

Likitoci 15 Sun Kamu Da Korona A Nasarawa

RelatedPosts

 ISWAP 

Cikin Mako Biyu Sojoji Sun Kwace Sama Da Motocin ISWAP 20

by Sulaiman Ibrahim
11 hours ago
0

A kokarin ta na yaki da matsalar tsaro, rundunar sojojin...

Zaman Lafiya

Zaman Lafiya: Mahaddatan Karamar Hukumar Gaya Sun Gudanar Da Sauka 313

by Sulaiman Ibrahim
11 hours ago
0

A cI gaba da kokarin da Majalisar mahaddata Alkur'ani ta...

Gobara 

Gobara Ta Lakume Shaguna 62 Da Gidaje A Kasuwar Legas

by Sulaiman Ibrahim
11 hours ago
0

Akalla shaguna 62 da gine-ginen jama’a ne a karshen mako...

Next Post
Likitoci

Likitoci 15 Sun Kamu Da Korona A Nasarawa

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version