Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Zulum Ya Tallafa Wa ‘Yan Gudun Hijira 70,000 Da Kayan Abinci A Bama

by
1 year ago
in LABARAI
1 min read
Zulum Ya Tallafa Wa ‘Yan Gudun Hijira 70,000 Da Kayan Abinci A Bama
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

’Yan Bindigar Da Suka Sace Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Nasarawa Sun Sako Shi

Wani Bene Ya Kuma Ruftawa Ya Danne Mutane A Legas

Daga Muhammad Maitela, Maiduguri

A ci gaba da kokarin sa na saukaka yanayin matsin rayuwar da al’ummar jihar sa ke ciki, Gwamna Babagana Zulum, a wannan karon ya ziyarci karamar hukumar Bama, tare da gudanar da raba tallafin naira miliyan 200 da kayan abinci ga magidanta yan gudun hijira 70,000 maras karfi.
Yan gudun hijirar wadanda suka kwashe tsawon lokaci matsalar tsaron Boko Haram ta jefa su cikin halin ni’yasu da tilasta musu kauracewa yankunan su; babu noma balle sana’o’in dogaro da kai, a wannan karon sun ci gajiyar jinkan gwamnatin Zulum domin sake farfado da rayuwa kamar yadda take.
Har wala yau, an gudanar da raba kudaden tare da kayan abinci a manyan cibiyoyi guda uku da ke shalkwatar karamar hukumar Bama.
Yayin da aka raba wa mata 40,000; kowace daya jakar sikari biyu tare da gudumawar naira 5,000 wanda ya Kama naira miliyan 200.
A hannu guda kuma, magidanta 30,000 kowane daya ya samu tallafin buhun shinkafa, masara tare da katon na taliya.
Da yake jawabi ga dandazon jama’ar da suka ci gajiyar tallafin, Zulum ya bayyana cewa, “Mu na tare daku dangane da duk halin da kuke ciki na rayuwa, kana kuma rokon ku, kowa ya dage da addu’ar samun zaman lafiya a jihar mu.” In ji Zulum.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Yajin Aiki: NLC Yobe Ta Goyi Bayan PASAN, JUSUN

Next Post

Shugaban ‘Yan Kasuwar Arewa Mazauna Abuja, Ya Yabawa Manajan Daraktan NIRSAL

Labarai Masu Nasaba

’Yan Bindigar Da Suka Sace Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Nasarawa Sun Sako Shi

’Yan Bindigar Da Suka Sace Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Nasarawa Sun Sako Shi

by Leadership Hausa
1 hour ago
0

...

Wani Bene Ya Kuma Ruftawa Ya Danne Mutane A Legas

Wani Bene Ya Kuma Ruftawa Ya Danne Mutane A Legas

by Leadership Hausa
2 hours ago
0

...

 ‘Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 360 Da Sace 1,389 Cikin Watanni 3 A Kaduna

 ‘Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 360 Da Sace 1,389 Cikin Watanni 3 A Kaduna

by Muhammad Bashir
2 hours ago
0

...

An Sace Shugaban Karamar Hukumar Nasarawa Tare Da Kashe Dogarinsa

An Sace Shugaban Karamar Hukumar Nasarawa Tare Da Kashe Dogarinsa

by Abubakar Abba
13 hours ago
0

...

Next Post
NIRSAL

Shugaban ‘Yan Kasuwar Arewa Mazauna Abuja, Ya Yabawa Manajan Daraktan NIRSAL

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: