Muhammad Maitela">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Zulum Ya Ware Biliyan N12 Don Biyan Hakkokin Tsoffin Ma’aikata 4,862

by Muhammad Maitela
December 9, 2020
in LABARAI
2 min read
Hakkokin Tsoffin Ma'aikata
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya amince da ware naira biliyan 12 wajen biyan tsuffin ma’aikata 4,862 hakkokin da su ke bin jihar tare da hukumar kula da ma’aikatan kananan hukumomin jihar daga 2013 zuwa 2017.

Kafin hakan, a watan Satumba da Yulin 2019, Gwamna Zulum ya bayar da umurnin ware naira biliyan 3 wajen biyan tsuffin ma’aikatan jihar 1,684, wadanda mafi yawan su kananan ma’aikata ne wanda suke bin bashi a 2013 zuwa 2019.

samndaads

Zulum ya bayyana hakan a lokacin da yake kaddamar da mika cak na kudin ga wasu daga cikin tsuffin ma’aikatan, ranar Talata a gidan gwamnatin jihar da ke birnin Maiduguri. Ya yi karin haske da cewa sun biya bashin ne ta hanyar bashi da suka karba daga Zenith Bank.

A hannu guda kuma ya shaidar da cewa duk da wadannan naira biliyan 12 ba za su biya bashin hakkokin da tsuffin ma’aikatan ke bin jihar ba, wanda adadin su ya doshi 5,000 da aka tantance a wannan karon. Saboda hakan ya roki wadanda sunan su bai fito a cikin wadanda za su ci gajiyar wadannan naira biliyan 12 ba, ya bukaci su kara hakuri saboda gwamnati ta na aiki wajen ganin ta biya su hakkokin nasu nan kusa.

Da ya ke karin haske dangane da al’amuran fanshon, Gwamnan ya sanar da cewa daga Mayun 2019 zuwa yau, akwai kimanin korafe-korafe 770, wanda kimanin 650 ne suka samu dubawa kuma a halin da ake ciki yanzu suna cin gajiyar fanshon su face kawai suna jiran ariyas din su kuma nan kusa za a biya su.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Samu Matsalolin Cin Zarafin ‘Ya’ya Fiye  Da 200  A Kebbi

Next Post

2023: Kungiya Ta Bukaci Jonathan Ya Yi Watsi Da Muradin Koma Wa Shugabancin Nijeriya

RelatedPosts

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

by Muhammad Maitela
11 hours ago
0

Gwamnatin Tarayya ta kara wa’adin da aka diba wa ’yan...

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

by Muhammad Maitela
11 hours ago
0

Ministar Kudi, Zainab Ahmed, ayau Juma’a, ta ce shirin Gwamnatin...

Zakzaky

Matar Sheikh EL-Zakzaky Ta Kamu Da Korona, In Ji Danta

by Muhammad Maitela
16 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Matar Shugaban Kungiyar Musulunci a Nijeriya...

Next Post
Gwamnan Bauchi

2023: Kungiya Ta Bukaci Jonathan Ya Yi Watsi Da Muradin Koma Wa Shugabancin Nijeriya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version