ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, November 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA

by Bello Hamza
3 months ago
NPA

Gwamnan jihar Koros Rubas Bassey Otu ya bayyana cewa, Gwamnatinsa za ta yi hadaka da Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Kasa NPA, domin a zakulo da albarkatun tattalin arzikin da ke a Tashar Jirage Ruwa da ke a garin Kalaba a jihar.

Kazalika Gwamnan ya sanar da cewa, ta hanyar hadakar, jihar za ta kuma amfana wajen bunkasa Tashar Bakassi da ke a jihara.

  • EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo
  • Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

Bassey ya sanar da hakan nr a ranar Alhamis a garin na Kalaba a yayin da ya karbi bakuncin tawagar mahukuntan zartarwa na Hukumar NPA a karkashin jagorancin Shugaban mahukuntan Sanata Adedayo Adeyeye, a ziyarar da suka kai wa Gwamnan.

ADVERTISEMENT

Gwamnan ya kara da cewa, duba da irin albarkatun tattalin arzikin da ke a jihar yin hadakar a tsakanin jihar da kuma Hukumar ta NPA hakan zai sanya jihar ta amfana da kuma kasa baki daya.

“A madadina da kuma daukacin byalummar jihar mu, ina yiwa Shugaban mahukuntan na NPA da sauran tawagarsa maraba da zuwa wannan jihar mussaman kan zabar jihar zuwa wannan ziyarar ta ku ta farko domin kaddamar da taron ku,”.

LABARAI MASU NASABA

Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur

Abin Da Ya Sa NPA Ta Yi Hadaka Da ‘Snake Island Port’ -Dakta Dantsoho

“Allah ya albarkanci jihar mu da abubuwan da suka yi kama da irin ayyukan da Hukumar NPA ke gudanarwa, a saboda hakan, akwai bukatar mu yi hadaka da Hukumar ta NPA, mussamman domin jihar ta amfana da kuma kasa baki daya,” Inji Gwamnan.

Gwamnan ya ci gaba da cewa, tattalin arzikin Nijeriya ya shafe shekaru yana fuskantar kalubalen koma baya, mussamman saboda da rashin samun zuba hannun jari.

Ya buga misali da yadda sa’oin Nijeriya kamar irinsu Afirka ta Kudu da Brazil suka yi Nijeriya fintinkau a bangaren hada-hadar kasuwanni, ta hanyar amfani ta Ruwa.

Kazalika, Gwamna Bassey ya jaddada cewa, kara habaka harkokin hada-hadar ta Ruwa, daya kara taimakawa wajen kara bunkasa tattalin arzikin Nijeriya.

Da yake kara yin bayanin kan Tashar Jiragen Ruwan ta Kalaba Gwamnan ya sanar da cewa, Akwai wasu matsaloli da ake fuskanta, su ne, na marsalar yashe hanyoyin Ruwa a tashar ta Kalaba da kuma ta samun cunkoson Jiragen Ruwa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur
Tattalin Arziki

Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur

November 14, 2025
Abin Da Ya Sa NPA Ta Yi Hadaka Da ‘Snake Island Port’ -Dakta Dantsoho
Tattalin Arziki

Abin Da Ya Sa NPA Ta Yi Hadaka Da ‘Snake Island Port’ -Dakta Dantsoho

November 14, 2025
Shugaban NPA Ya Bukaci A Yi Hadaka Domin Cin Gajiyar Albarkatun Fannin Sufurin Afirka
Tattalin Arziki

Shugaban NPA Ya Bukaci A Yi Hadaka Domin Cin Gajiyar Albarkatun Fannin Sufurin Afirka

November 14, 2025
Next Post
An San Masu Ɗaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

An San Masu Ɗaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su - Tsohon Babban Soja

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Sin Ba Ta Taba Bukatar Kamfanoni Su Tattara Ko Adana Bayanai Ba Bisa Ka’ida Ba Kuma Ba Za Ta Yi Hakan Ba 

Gwamnatin Sin Ba Ta Taba Bukatar Kamfanoni Su Tattara Ko Adana Bayanai Ba Bisa Ka’ida Ba Kuma Ba Za Ta Yi Hakan Ba 

November 17, 2025
Adadin Motocin Da Sin Ke Fitarwa Waje Ya Karu Da Kashi 15.7 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

Adadin Motocin Da Sin Ke Fitarwa Waje Ya Karu Da Kashi 15.7 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

November 17, 2025
Farashin Kayan Abinci Na Cigaba Da Sauka A Jihohin Arewa Maso Gabas

Farashin Kayan Abinci Na Cigaba Da Sauka A Jihohin Arewa Maso Gabas

November 17, 2025
An Bude Taron Tattaunawa Kan Wayewar Kai Tsakanin Sin Da Kasashen Larabawa Karo Na 11 A Beijing

An Bude Taron Tattaunawa Kan Wayewar Kai Tsakanin Sin Da Kasashen Larabawa Karo Na 11 A Beijing

November 17, 2025
NBS

Hauhawar Farashin Kayayyaki A Nijeriya Ta Ragu Zuwa Kashi 16.065%

November 17, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Rasha Domin Halartar Taron SCO

Firaministan Sin Ya Isa Rasha Domin Halartar Taron SCO

November 17, 2025
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

November 17, 2025
Kudaden Kasafin Kudin Sin Sun Karu Da Kashi 0.8 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

Kudaden Kasafin Kudin Sin Sun Karu Da Kashi 0.8 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

November 17, 2025
Rashin Tsaro: Atiku Ya Yi Allah-wadai Da Harin Makarantar ‘Yan Mata Ta Kebbi

Rashin Tsaro: Atiku Ya Yi Allah-wadai Da Harin Makarantar ‘Yan Mata Ta Kebbi

November 17, 2025
An Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyin Cinikayya Na Biliyoyin Kudi Yayin Baje Kolin CHTF Na Kasar Sin

An Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyin Cinikayya Na Biliyoyin Kudi Yayin Baje Kolin CHTF Na Kasar Sin

November 17, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.