• English
  • Business News
Friday, October 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ronaldo Ya Fi Kowanne Dan Wasa Magoya Baya A Instagram

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
Ronaldo

Dan wasan gaba na Manchester United, Cristiano Ronaldo, ya sha gaban abokin hamayyarsa, Lionel Messi da Neymar da Kylian Mbappe a matakin mafi tarin jama’a tsakanin ‘yan kwallon kafa a shafin sada zumunta na Instagram.

Ronaldo ya samu karin mabiya sakamakon gasar kofin duniya da za a yi a cikin watan Nuwamba da Katar za ta karbi bakunci a 2022, kuma kyaftin din na tawagar Portugal ya samu karin mutane da ke bibiyarsa kaso 48 cikin 100 tun daga shekarar da ta gabata.

  • Cristiano Ronaldo Ya Yi Watsi Da Karbar Albashi Mafi Tsoka A Duniya

Wani bincike da Nielsen Gracenote ya gudanar ya ce dan wasan na Manchester United kan samu matsakaicin kudi da ya kai Dala miliyan 3.5 a duk sakon da ya rubuta wanda hakan ba kananan kudade bane.

Takwaran Ronaldo, dan kwallon Manchester United, Jadon Sancho shi ne kan gaba a Ingila, yayin da Gabi ya samu karin mabiya kaso 5,165 cikin 100.

Nielsen ya auna wannan ci gaban kan ma’aunin da ya tantance yawan magoya baya da karin mabiya da dan wasa ke samu da yadda ake bibiyar sa da kudin da dan kwallo ke samu a duk lokacin da ya wallafa abu a Instagram.

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa

Da Ɗumi-ɗumi: Ladan Bosso Ya Ajiye Aikin Horar Da Barau Fc 

An kuma dora ma’aunin kan ‘yan wasan da za su wakilci kasashensu a gasar kofin duniya da za a yi cikin watan Nuwamba.

Ronaldo yana da mabiya miliyan 480 a Instagram, kyaftin din Argentina, Messi ne ke biye da shi mai mabiya miliyan 360, wanda ya samu karin kaso 38 cikin 100 – mai karbar Dala miliyan 2.6 a duk sakon da ya wallafa a kafar sada zumunta ta Instagram.

‘Yan wasan Paris St German da suka hada da Messi da Neymar da Kylian Mbappe ne ke biye da Ronaldo a mataki na biyu da na uku da kuma na hudu sai kuma sauran ‘yan wasa biyu daga PSG kan karbi matsakaicin kudin da ya kai Dalma miliyan 1 a duk sakon da suka wallafa a Instagram.

Cikin jerin 10 farko mafiya mabiya a Instagram tsakanin masu buga wasa, dan wasan Brazil mai wasa a Real Madrid, Binicius Junior ne kan gaba domin ya samu karin tarin mabiya tun daga lokacin da Real ta doke Liberpool ta lashe Champions League na 14 jumulla a kakar da ta wuce.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa
Wasanni

Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa

October 16, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Ladan Bosso Ya Ajiye Aikin Horar Da Barau Fc 
Wasanni

Da Ɗumi-ɗumi: Ladan Bosso Ya Ajiye Aikin Horar Da Barau Fc 

October 15, 2025
Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Benin A Uyo
Wasanni

Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Benin A Uyo

October 14, 2025
Next Post
Siyasar Najeriya: Abubuwa Biyu Na Mamaki Da Suka Auku

Siyasar Najeriya: Abubuwa Biyu Na Mamaki Da Suka Auku

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

October 16, 2025
NAWIA

Ranar Abinci Ta Duniya: NAWIA Ta Tallafawa Mata 114  Da Kayan Aikin Gona A Zamfara

October 16, 2025
Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

October 16, 2025
Gaza

Wane Ci Gaba Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Gaza Ta Haifar?

October 16, 2025
Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa

Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa

October 16, 2025
Alkaluman Jin Ra’ayi na CGTN Sun Shaida Amincewar Al’umma Da Karfin Tattalin Arzikin Kasar Sin

Alkaluman Jin Ra’ayi na CGTN Sun Shaida Amincewar Al’umma Da Karfin Tattalin Arzikin Kasar Sin

October 16, 2025
Masu Bincike Na Sin Sun Kera Wani Dan Karamin Mutum Mutumin Hannu Da Zai Taimaka Wajen Gwaje-wajen Kimiyya

Masu Bincike Na Sin Sun Kera Wani Dan Karamin Mutum Mutumin Hannu Da Zai Taimaka Wajen Gwaje-wajen Kimiyya

October 16, 2025
Tinubu

Shugaban Ƙasa Zai Sake Nazari Kan Mutanen Da Aka Yi Wa Afuwa

October 16, 2025
Xi Jinping Ya Yi Kira Da a Kara Horar Da Kwararrun Masana A Fannin Aikin Gona

Xi Jinping Ya Yi Kira Da a Kara Horar Da Kwararrun Masana A Fannin Aikin Gona

October 16, 2025
Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

October 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.