• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ronaldo Ya Fi Kowanne Dan Wasa Magoya Baya A Instagram

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
in Wasanni
0
Ronaldo Ya Fi Kowanne Dan Wasa Magoya Baya A Instagram
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dan wasan gaba na Manchester United, Cristiano Ronaldo, ya sha gaban abokin hamayyarsa, Lionel Messi da Neymar da Kylian Mbappe a matakin mafi tarin jama’a tsakanin ‘yan kwallon kafa a shafin sada zumunta na Instagram.

Ronaldo ya samu karin mabiya sakamakon gasar kofin duniya da za a yi a cikin watan Nuwamba da Katar za ta karbi bakunci a 2022, kuma kyaftin din na tawagar Portugal ya samu karin mutane da ke bibiyarsa kaso 48 cikin 100 tun daga shekarar da ta gabata.

  • Cristiano Ronaldo Ya Yi Watsi Da Karbar Albashi Mafi Tsoka A Duniya

Wani bincike da Nielsen Gracenote ya gudanar ya ce dan wasan na Manchester United kan samu matsakaicin kudi da ya kai Dala miliyan 3.5 a duk sakon da ya rubuta wanda hakan ba kananan kudade bane.

Takwaran Ronaldo, dan kwallon Manchester United, Jadon Sancho shi ne kan gaba a Ingila, yayin da Gabi ya samu karin mabiya kaso 5,165 cikin 100.

Nielsen ya auna wannan ci gaban kan ma’aunin da ya tantance yawan magoya baya da karin mabiya da dan wasa ke samu da yadda ake bibiyar sa da kudin da dan kwallo ke samu a duk lokacin da ya wallafa abu a Instagram.

Labarai Masu Nasaba

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

An kuma dora ma’aunin kan ‘yan wasan da za su wakilci kasashensu a gasar kofin duniya da za a yi cikin watan Nuwamba.

Ronaldo yana da mabiya miliyan 480 a Instagram, kyaftin din Argentina, Messi ne ke biye da shi mai mabiya miliyan 360, wanda ya samu karin kaso 38 cikin 100 – mai karbar Dala miliyan 2.6 a duk sakon da ya wallafa a kafar sada zumunta ta Instagram.

‘Yan wasan Paris St German da suka hada da Messi da Neymar da Kylian Mbappe ne ke biye da Ronaldo a mataki na biyu da na uku da kuma na hudu sai kuma sauran ‘yan wasa biyu daga PSG kan karbi matsakaicin kudin da ya kai Dalma miliyan 1 a duk sakon da suka wallafa a Instagram.

Cikin jerin 10 farko mafiya mabiya a Instagram tsakanin masu buga wasa, dan wasan Brazil mai wasa a Real Madrid, Binicius Junior ne kan gaba domin ya samu karin tarin mabiya tun daga lokacin da Real ta doke Liberpool ta lashe Champions League na 14 jumulla a kakar da ta wuce.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Ƴan Bindiga Sun Harbe Wani Inyamiri Ɗan Kasuwa A Sabon Garin Kano

Next Post

Siyasar Najeriya: Abubuwa Biyu Na Mamaki Da Suka Auku

Related

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu
Wasanni

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

9 hours ago
Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan
Wasanni

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

12 hours ago
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal
Wasanni

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

12 hours ago
Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona
Wasanni

Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

2 days ago
Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG
Wasanni

Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG

4 days ago
Manchester United Ta Kammala Ɗaukar Cunha Daga Wolves Akan Miliyan 62.5
Wasanni

Manchester United Ta Kammala Ɗaukar Cunha Daga Wolves Akan Miliyan 62.5

6 days ago
Next Post
Siyasar Najeriya: Abubuwa Biyu Na Mamaki Da Suka Auku

Siyasar Najeriya: Abubuwa Biyu Na Mamaki Da Suka Auku

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.