• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hakimi Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Sumbatar Mahaifiyarsa

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
in Wasanni
0
Hakimi Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Sumbatar Mahaifiyarsa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wani abin da ke ci gaba da dauke hankalin mabiya kwallon kafa a gasar cin kofin duniyar da ke gudana a Katar shi ne, yadda dan wasan Morocco, Achraf Hakimi ke rugawa wajen mahaifiyarsa yana sumbatar ta da zaran sun kammala wasa.

Dan wasan kungiyar PSG da ke kasar Faransa na daya daga cikin zaratan ‘yan wasan Morocco da ke ci gaba da samun nasara a wasannin na Katar, ganin yadda suka kawar da manyan kasashe irinsu Spain da Portugal.

  • Qatar 2022: Faransa Ta Doke Morocco A Wasan Zagayen Kusa Da Na Karshe

Hakimi na daga cikin wadanda suka taka gagarumar rawa wajen kai Morocco zuwa matakin wasan kusa da na karshe da suka fafata a ranar Laraba da tawagar Faransa mai rike da kambun gasar.

Sai dai bayan zama daya daga cikin tauraron ‘yan wasan Morocco, Hakimi na dauke hankalin ‘yan kallo da kuma masu bibiyar kasarsa a gasar ta yadda da zarar an kammala wasa ya kan ruga wurin mahaifiyarsa domin sumbatarta a cikin ‘yan kallo.

Yayin da yake tsokaci a kan wannan mataki da yake dauka, Hakimi ya ce iyayensa sun sadaukar da rayukansu wajen taimaka masa zuwa kai wa matakin da yake yanzu, saboda haka ba zai yi watsi da su ba, abin da ya sa yake alfahari da su ko da yaushe.

Labarai Masu Nasaba

Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City

Ac Milan Na Tattaunawa Da Bayern Leverkusen Akan Yunkurin Daukar Boniface

Dan wasan ya ce mahaifiyarsa ta yi aikatau a gidajen jama’a domin biya masa bukatu, yayin da mahaifinsa kuma yake sayar da kaya ne a titi domin samar musu abin da za su ci.

Hakimi ya ce wannan sadaukarwar da suka masa wajen aiki tukuru har ya kai shi matakin da yake yanzu ba zai ba shi damar juya musu baya ba, saboda haka yake alfahari da su ko da yaushe.

Ya zuwa wannan lokaci, Hakimi mai shekaru 24 ya yi nasarar buga wasu daga cikin manyan kungiyoyin kasashen Turai irin su PSG da Inter Milan da Borussia da Dortmund, inda ake bayyana shi a matsayin daya daga cikin fitattun ‘yan wasan baya na duniya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Karancin Man Fetur: Al’umma Na Ci Gaba Da Fama Da Matsalar Duk Da Umarnin Majalisa Da DSS

Next Post

Alfanun Da Ke Tattare Da Sabon Tsarin Cire Kudi Na CBN – Sanusi

Related

Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City
Wasanni

Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City

1 day ago
Boniface
Wasanni

Ac Milan Na Tattaunawa Da Bayern Leverkusen Akan Yunkurin Daukar Boniface

3 days ago
Ronaldo Ya Samu Kyakkyawar Tarba A Hong Kong
Wasanni

Ronaldo Ya Samu Kyakkyawar Tarba A Hong Kong

4 days ago
Yadda Arsenal Ta Doke Manchester United Da Ci 1-0
Wasanni

Yadda Arsenal Ta Doke Manchester United Da Ci 1-0

6 days ago
Waye Zai Lashe Kyautar Ballon d’Or?
Wasanni

Waye Zai Lashe Kyautar Ballon d’Or?

7 days ago
Me Ya Sa Ciwon ACL Ya Zama Barazana Ga ‘Yan Wasan Kwallo?
Wasanni

Me Ya Sa Ciwon ACL Ya Zama Barazana Ga ‘Yan Wasan Kwallo?

7 days ago
Next Post
Alfanun Da Ke Tattare Da Sabon Tsarin Cire Kudi Na CBN – Sanusi

Alfanun Da Ke Tattare Da Sabon Tsarin Cire Kudi Na CBN – Sanusi

LABARAI MASU NASABA

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 23, 2025
Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

August 23, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

August 23, 2025
Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

August 23, 2025
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

August 23, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

August 23, 2025
Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

August 23, 2025
Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

August 23, 2025
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.