• English
  • Business News
Thursday, July 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Juriyar Kasar Sin Ta Sanya Tabbaci Kan Farfadowar Tattalin Arzikin Duniya 

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Juriyar Kasar Sin Ta Sanya Tabbaci Kan Farfadowar Tattalin Arzikin Duniya 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A cewar babban taron ayyukan raya tattalin arziki na shekara-shekara na kasar Sin da aka gudanar a makon da ya gabata, kasar Sin ta kara inganta manufofinta a bana, don tinkarar tasirin abubuwan da suka wuce yadda ake tsammani da kiyaye zaman lafiyar tattalin arziki da zamantakewar al’umma baki daya, wanda hakan ya kasance wata nasara mai wahalar gaske, bisa ga tsarin da aka tsara. 

Babbar kasuwa, da ingantaccen ci gaban tattalin arziki da inganta yanayin kasuwanci, ya sa dimbin al’ummomin kasa da kasa suna yin tururuwa zuwa kasuwannin kasar Sin, tare da ninka ayyukansu da kara zuba jari, duk da yadda yanayin zuba jari ke ciki a duniya.

  • Jimillar Jarin Da Asusun Raya Kasashen Sin Da Afirka Ya Zuba Ta Zarce Dalar Amurka Biliyan 5 

Alkaluman hukuma sun nuna cewa, a cikin watanni 10 na farkon wannan shekara, jarin kai tsaye da aka zuba a babban yankin kasar Sin ya karu da kaso 14.4 bisa 100 kan makamancin lokaci na shekarar da ta gabata, zuwa yuan triliyan 1.09.

Bangaren masana’antun fasaha, ya ba da rahoton samun ci gaba mai armashi, inda jarin kai tsaye da aka zuba a fannin, ya karu da kashi 57.2 cikin 100 bisa makamancin wannan lokacin.

Bugu da kari, cinikayyar ketare na kasar ya ci gaba da habaka. Babbar hukumar kwastam ta bayyana cewa, a tsakanin watan Janairu zuwa Nuwamba, cinikin kayayyakin ketare na kasar, ya karu da kaso 8.6 bisa dari kan makamancin lokacin shekarar da ta gabata zuwa Yuan triliyan 38.34.

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Dade Tana Aiki Tukuru Kan Kiyaye Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali Na Yanki

Binciken CGTN: Za A Ci Gaba Da Nuna Kyakkyawan Fata Ga Bunkasar Sin Nan Da Shekaru 5

A wani mataki na daidaita tsarin masana’antu a duniya, birane da dama na kasar Sin, sun fadada ayyukan sufuri da kaddamar da sabbin hanyoyin zirga-zirgar jiragen sama, da na ruwa kai tsaye, don saukaka zirga-zirgar mutane da kayayyaki ta kan iyaka, ta yadda za a karfafa cinikayyar kasa da kasa da farfadowar harkoki a duniya.

Kasar Sin ta taimaka wajen rage hauhawar farashin kayayyaki a duniya ta hanyar karfafa juriyar masana’antu da samar da kayayyaki. (Ibrahim)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Hadin Gwiwar Afirka Da Sin Hadin Gwiwa Ce Ta Sada Zumunta A Tsakanin ’Yan Uwa

Next Post

Yadda Kudin Da Ake Karba A Boye Ke Korar Yara Daga Makaranta A Yankin Abuja

Related

Sin Ta Dade Tana Aiki Tukuru Kan Kiyaye Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali Na Yanki
Daga Birnin Sin

Sin Ta Dade Tana Aiki Tukuru Kan Kiyaye Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali Na Yanki

8 hours ago
Binciken CGTN: Za A Ci Gaba Da Nuna Kyakkyawan Fata Ga Bunkasar Sin Nan Da Shekaru 5
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Za A Ci Gaba Da Nuna Kyakkyawan Fata Ga Bunkasar Sin Nan Da Shekaru 5

10 hours ago
Wasan Kwallon Mutum-Mutumi Ya Nuna Yadda Sin Ta Shirya Wa Karbar Bakuncin Wasanninsu Na Duniya
Daga Birnin Sin

Wasan Kwallon Mutum-Mutumi Ya Nuna Yadda Sin Ta Shirya Wa Karbar Bakuncin Wasanninsu Na Duniya

10 hours ago
Kwamitin Kolin JKS Ya Shirya Taron Bita Tare Da Wadanda Ba ’Yan Jam’iyyar Ba 
Daga Birnin Sin

Kwamitin Kolin JKS Ya Shirya Taron Bita Tare Da Wadanda Ba ’Yan Jam’iyyar Ba 

12 hours ago
Za A Bude Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Koli Na 20 Na JKS A Watan Oktoban bana
Daga Birnin Sin

Za A Bude Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Koli Na 20 Na JKS A Watan Oktoban bana

12 hours ago
Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwar Sin Da Amurka
Daga Birnin Sin

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwar Sin Da Amurka

14 hours ago
Next Post
Yadda Kudin Da Ake Karba A Boye Ke Korar Yara Daga Makaranta A Yankin Abuja

Yadda Kudin Da Ake Karba A Boye Ke Korar Yara Daga Makaranta A Yankin Abuja

LABARAI MASU NASABA

Za A Kammala Aikin Titin Jirgin Ƙasan Kaduna-Kano A 2026 – Gwamnatin Tarayya

Za A Kammala Aikin Titin Jirgin Ƙasan Kaduna-Kano A 2026 – Gwamnatin Tarayya

July 31, 2025
Sin Ta Dade Tana Aiki Tukuru Kan Kiyaye Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali Na Yanki

Sin Ta Dade Tana Aiki Tukuru Kan Kiyaye Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali Na Yanki

July 30, 2025
Ma’aikatar Bunƙasa Harkar Kiwo Za Ta Taimaka Wajen Magance Rikicin Manoma Da Makiyaya — Jega

Ma’aikatar Bunƙasa Harkar Kiwo Za Ta Taimaka Wajen Magance Rikicin Manoma Da Makiyaya — Jega

July 30, 2025
Salisu Yusuf Ya Ajiye Aikinsa Na Kocin Nasarawa United

Salisu Yusuf Ya Ajiye Aikinsa Na Kocin Nasarawa United

July 30, 2025
Rikicin Makiyaya Da Manoma: An Kashe Mutum Daya, Gidaje 31 Sun Kone A Abuja

Rikicin Makiyaya Da Manoma: An Kashe Mutum Daya, Gidaje 31 Sun Kone A Abuja

July 30, 2025
Binciken CGTN: Za A Ci Gaba Da Nuna Kyakkyawan Fata Ga Bunkasar Sin Nan Da Shekaru 5

Binciken CGTN: Za A Ci Gaba Da Nuna Kyakkyawan Fata Ga Bunkasar Sin Nan Da Shekaru 5

July 30, 2025
Wasan Kwallon Mutum-Mutumi Ya Nuna Yadda Sin Ta Shirya Wa Karbar Bakuncin Wasanninsu Na Duniya

Wasan Kwallon Mutum-Mutumi Ya Nuna Yadda Sin Ta Shirya Wa Karbar Bakuncin Wasanninsu Na Duniya

July 30, 2025
Gwamnati Za Ta Kafa Cibiyoyin Kiwo a Yankuna Shida — Ƙaramin Ministan Noma

Gwamnati Za Ta Kafa Cibiyoyin Kiwo a Yankuna Shida — Ƙaramin Ministan Noma

July 30, 2025
Gine-gine 8 Sun Ruguje, Makabarta Ta Nutse A Wata Sabuwar Ambaliyar Ruwa A Borno

Gine-gine 8 Sun Ruguje, Makabarta Ta Nutse A Wata Sabuwar Ambaliyar Ruwa A Borno

July 30, 2025
Kwamitin Kolin JKS Ya Shirya Taron Bita Tare Da Wadanda Ba ’Yan Jam’iyyar Ba 

Kwamitin Kolin JKS Ya Shirya Taron Bita Tare Da Wadanda Ba ’Yan Jam’iyyar Ba 

July 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.