• English
  • Business News
Wednesday, July 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Umarci Jaridar ‘THISDAY’ Ta Biya Wike Miliyan 200 Kan Bata Masa Suna

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Kotu Ta Umarci Jaridar ‘THISDAY’ Ta Biya Wike Miliyan 200 Kan Bata Masa Suna
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata babbar kotun Jihar Ribas da ke zamanta a Fatakwal ta yanke hukunci kan wata kara da aka shigar da jaridar ThisDay, inda kotun ta umarce ta da ta bai wa Gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Ezenwo Wike Naira miliyan 200.

An bukaci ta biya kudin ne don rage masa radadin bata suna da suka yi masa.

  • Dan Takarar APC Ya Kada Sanata Mai Ci A Bauchi Ta Kudu
  • INEC Ta Bayyana Sakamakon Zaben Sanatan Zamfara Ta Tsakiya Bai Kammala Ba

Wadanda ake kara a shari’ar mai lamba alama No. PHC/1505/CS/2020 sun nemi kamfanin buga jaridar Thisday, Leaders and Company Limit­ed, Davidson Iriekpan, Chuks Okocha da Adibe Emenyonu.

ThisDay dai ta wallafa wata mukala mai taken: “With a Friend Like Wike, Obaseki Meets His PDP’s Waterloo; Almost …” lamarin da ya sanya gwamna Wike garzaya wa kotu domin neman diyyar bata masa kan biliyan bakwai a kan jaridar da ma’aikatansa uku.

A cikin karar, Wike ya yi ikirarin cewa bugun jaridar ta ranar 23 ga Yuni, 2020 an yi ne da niyyar bata masa mutunci da kima; nuna shi a matsayin mayaudari kuma marar amana, wanda shi kuma bai lamunta ba.

Labarai Masu Nasaba

Yara 2 Sun Kuɓuta Bayan Shafe Shekaru 6 A Hannun Boko Haram A Borno

EU, Turkiyya Da Sauran Ƙasashe Sun Yi Ta’aziyyar Rasuwar Buhari

Da yake yanke hukuncin a ranar Litinin, Mai Shari’a Adolphus Enebeli, ya gano cewa jaridar ta aikata laifin cin mutunci da bata sunan gwamna Wike.

Alkalin ya ce ta kowace fuska, wallafar jaridar ThisDay ta ranar 23 ga watan Yuni na shekarar 2020 ta kafarta na yanar gizo ta bata kima, da kauce wa ka’idar aiki wajen bata wa mai kara mutunci.

Alkalin ya ce kasancewar jaridar ThisDay da ta dauki tsawon shekaru tana gudanar da aikinta na labarai, bai kamata ta yi sake wajen barin ‘yan bunbutun ‘yan jarida su yi amfani da kafar wajen wallafa irin wannan mukalar ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Jaridar ThisDayKotuWike
ShareTweetSendShare
Previous Post

PDP Ta Lashe Kujerar Sanatan Enugu Ta Yamma

Next Post

Da Dumi-Dumi: PDP, LP Da ADC Sun Bukaci INEC Ta Gudanar Da Sabon Zabe

Related

An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno
Labarai

Yara 2 Sun Kuɓuta Bayan Shafe Shekaru 6 A Hannun Boko Haram A Borno

42 minutes ago
Kasa Da Wata Biyu Ya Bar Mulki, Shin Ko Buhari Ya Cika Wa ‘Yan Nijeriya Alkawarin Da Ya Yi Mu Su?
Manyan Labarai

EU, Turkiyya Da Sauran Ƙasashe Sun Yi Ta’aziyyar Rasuwar Buhari

2 hours ago
Ƙungiyar Buzaye Ta Yi Wa Nijeriya Ta’aziyyar Rasuwar Muhammadu Buhari
Labarai

Ƙungiyar Buzaye Ta Yi Wa Nijeriya Ta’aziyyar Rasuwar Muhammadu Buhari

10 hours ago
VFS Ta Ƙaddamar Da Cibiyar Yin Biza Zuwa Birtaniya A Kano
Labarai

VFS Ta Ƙaddamar Da Cibiyar Yin Biza Zuwa Birtaniya A Kano

11 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato
Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

13 hours ago
Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China
Labarai

Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

15 hours ago
Next Post
Da Dumi-Dumi: PDP, LP Da ADC Sun Bukaci INEC Ta Gudanar Da Sabon Zabe

Da Dumi-Dumi: PDP, LP Da ADC Sun Bukaci INEC Ta Gudanar Da Sabon Zabe

LABARAI MASU NASABA

An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

Yara 2 Sun Kuɓuta Bayan Shafe Shekaru 6 A Hannun Boko Haram A Borno

July 16, 2025
Kasa Da Wata Biyu Ya Bar Mulki, Shin Ko Buhari Ya Cika Wa ‘Yan Nijeriya Alkawarin Da Ya Yi Mu Su?

EU, Turkiyya Da Sauran Ƙasashe Sun Yi Ta’aziyyar Rasuwar Buhari

July 16, 2025
Sin Ta Yi Nasarar Harba Kumbon Dakon Kaya Na Tianzhou-9

Sin Ta Yi Nasarar Harba Kumbon Dakon Kaya Na Tianzhou-9

July 15, 2025
Ƙungiyar Buzaye Ta Yi Wa Nijeriya Ta’aziyyar Rasuwar Muhammadu Buhari

Ƙungiyar Buzaye Ta Yi Wa Nijeriya Ta’aziyyar Rasuwar Muhammadu Buhari

July 15, 2025
VFS Ta Ƙaddamar Da Cibiyar Yin Biza Zuwa Birtaniya A Kano

VFS Ta Ƙaddamar Da Cibiyar Yin Biza Zuwa Birtaniya A Kano

July 15, 2025
Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

July 15, 2025
An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

July 15, 2025
Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

July 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

July 15, 2025
Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

July 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.