• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

APC Ta Dauko Manyan Lauyoyin 12 Da Za Su Kare Nasarar Da Tinubu Ya Samu A Zabe

by Sulaiman and Abubakar Abba
2 years ago
in Labarai
0
APC
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jam’iyyar APC ta kasa ta dauko manyan lauyoyi (SAN) da za su kare nasarar da zababben shugaban kasa mai jiran gado sanata Bola Ahmed Tinubu ya samu a zaben ranar 25 ga watan Fabrairun, 2023. 

Lauyoyin za su kare nasarar da Tinubu ya samu a lokacin zaben a gaban kotun da za ta saurari korafe-korafen sauran ‘yan takarar da basu samu nasara a zaben ba.

  • Tinubu Ya Yi Allah Wadai Da Harin Zamfara Da Kano

Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP Atiku Abubakar da takwaransa na jam’iyyar LP Peter Obi, sun ki amincewa da sakamakon zaben inda suka kalubalanci sakamakon zaben a gaban kotun daukaka kara.

A zaman da kotun ta yi a makon da ya gabata, ta ba masu shigar da karar damar duba kayan da INEC ta yi amfani da su wajen gudanar da zaben.

Acikin wata sanarwa da mai ba Jam’iyyar APC shawara kan harkokin shari’a, Ahmad Usman Almarzuq ya fitar a ranar Talata, ta bayyana yadda jam’iyyar ta kaddamar da kwamiti mai Mutum 13 ciki har da manyan Lauyoyi 12 da zasu kare nasarar da Tinubu ya samu.

Labarai Masu Nasaba

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

Sanarwar ta ce, SAN Prince Lateef Fagbemi ne zai jagoranci kwamitin musamman ganin cewa, ya yi fice wajen jan ragamar kararrakin zabe.

Sauran mambobin kwamitin sun hada da Ahmad Usman El-Marzuq, Sam Ologunorisa, Rotimi Oguneso, Olabisi Soyebo, Gboyega Oyewole, Muritala Abdulrasheed, Aliyu Omezia Saiki, Tajudeen Oladoja, Pius Akubo, Oluseye Opasanya, Suraju Saida da kuma Kazeem Adeniyi.

Sanarwar ta ce, APC na da kwarin guiwa akan kwamitin musamman ganin cewa suna da kwarewa wajen jagorarantar kararrakin zabukan shugaban kasa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Manema Labarai Dangane Da Manufofin Sin Kan Kasashen Waje

Next Post

Zaben Shugaban Kasa: Tinubu Ya Bukaci Kotu Ta Ba Shi Damar Duba Kayayyakin Zabe

Related

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)
Labarai

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

1 hour ago
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe
Manyan Labarai

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

2 hours ago
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu
Manyan Labarai

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

4 hours ago
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe
Manyan Labarai

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

5 hours ago
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa
Manyan Labarai

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

5 hours ago
Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano
Labarai

Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

6 hours ago
Next Post
Zaben Shugaban Kasa: Tinubu Ya Bukaci Kotu Ta Ba Shi Damar Duba Kayayyakin Zabe

Zaben Shugaban Kasa: Tinubu Ya Bukaci Kotu Ta Ba Shi Damar Duba Kayayyakin Zabe

LABARAI MASU NASABA

Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

June 28, 2025
An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

June 28, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

June 28, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

June 28, 2025
Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

June 28, 2025
Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

June 28, 2025
Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

June 28, 2025
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Ƙoƙarin Ƙungiyoyin Afrika A Gasar Kofin Duniya

June 28, 2025
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.