• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zaben Gwamnoni: Wasu Na Kitsa Makarkashiyar Bata Sunan Gwamnan Gombe —APC

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Zaben Gwamnoni: Wasu Na Kitsa Makarkashiyar Bata Sunan Gwamnan Gombe —APC
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwamitin yakin neman zaben jam’iyyar APC a Jihar Gombe, ya ce ya gano wasu bata-gari daga jam’iyyun adawa a jihar, na kitsa makarlashiyar bata sunan Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya, dan takaran gwamna a jam’iyyar a zabe mai zuwa.

A wata sanarwar da Ismaila Uba Misilli, Daraktan yada labarun kwamitin yakin neman zaben APC A Jihar Gombe, ya ce, “Sahihan bayanai sun yi nuni da cewa wadannan ‘yan adawar su na aika-aikar su ne karkashin masu basu na goro don neman bata suna da karya lagon dan takaranmu da sauran jiga-jigan jam’iyyar domin su yaudari al’ummar Jihar Gombe wadanda tuni suka yanke shawarar sake zaben Gwamna Inuwa a karo na biyu.”

  • Siyasar Bauchi: ‘Yansanda Na Neman Dan Majalisar Tarayya, Yakubu Shehu Ruwa A Jallo
  • Na Kalubalanci Tsarin Da Ya Ayyana Tinubu A Matsayin Shugaban Kasa -Peter Obi

Ya kara da cewa, “Ganin yadda suka tabbatar cewa ba za su yi wani katabus a zaben gwamnoni da na ‘yan majalisan jiha da za a yi a ranar 18 ga wannan wata na Maris ba, wadannan makiya na Jihar Gombe sun dauki aniyar aiwatar da mummunan makircin su don ganin hakar su ta cimma ruwa.”

“Mu ‘yan kwamitin yakin neman zaben Jam’iyyar APC a Jihar Gombe mun ga ya dace mu jawo hankalin al’ummar jihar tare da yin kira a gare su, su yi watsi da duk wani makirci irin wannan.”

Ya jaddada cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya tsaya tsayin daka da jajircewa wajen ci gaba da gudanar da mulki na gari don ingantuwar Gombe ga dokacin al’ummar jihar da kewaye.

Labarai Masu Nasaba

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

“Muna kira ga al’umma kar irin wannan zagon kasa da farfagandar siyasa na ‘yan adawa ya rude su, wadanda ke barazana ga zaman lafiyarmu.”

Ya ce, Gombe ta yi suna a fagen zaman lafiya da siyasa mai tsabta. Don haka dole ne suke fatan gudanar da harkokin zabe a matsayin ‘yan uwa ba tare da nuna kyama ko son zuciya da da”cin rai ba.

“Haka nan muna gargadin masu kitsa irin wannar makarkashiya da aika-aika, su shiga taitayin su, domin al’ummar Jihar Gombe su na goyon bayan Gwamna Inuwa Yahaya kuma da yardar Allah zasu ba shi damar yin wa’adi na biyu a ranar Asabar 18 ga wannan wata.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: APCBata SunaGombeZabe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Siyasar Bauchi: ‘Yansanda Na Neman Dan Majalisar Tarayya, Yakubu Shehu Ruwa A Jallo

Next Post

An Daure Matashi Shekara 1 Kan Satar Janareta A Abuja

Related

Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25
Labarai

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

5 hours ago
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa
Manyan Labarai

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

5 hours ago
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)
Labarai

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

6 hours ago
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe
Manyan Labarai

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

7 hours ago
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu
Manyan Labarai

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

9 hours ago
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe
Manyan Labarai

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

10 hours ago
Next Post
An Daure Matashi Shekara 1 Kan Satar Janareta A Abuja

An Daure Matashi Shekara 1 Kan Satar Janareta A Abuja

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

June 28, 2025
An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

June 28, 2025
Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

June 28, 2025
Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

June 28, 2025
Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

June 28, 2025
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

June 28, 2025
Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

June 28, 2025
An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

June 28, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

June 28, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.