• English
  • Business News
Wednesday, July 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Ni Ne A Bidiyon Da Ake Yadawa Da Cewa Ana Sayen Kuri’u Ba – Masu Soro

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Ba Ni Ne A Bidiyon Da Ake Yadawa Da Cewa Ana Sayen Kuri’u Ba – Masu Soro
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwamishinan matasa da wasanni na jihar Bauchi ya shaida cewar hotuna mai motsi da ake yadawa da ke nuna wani mutum na mika wa mata kudi da bukatar su zabi PDP, ya ce sam ba shi ba ne.

Kwamishinan a hirarsa da wakilin gidan rediyon VOA Hausa, ya nuna damuwarsa kan hoton aka yada da aka danganta da shi, ya yi barazanar daukan matakin shari’a.

  • Dandazon Jama’a Sun Fito Jefa Kuri’a A Zaben Gwamna A Bauchi

Wakilinmu ya labarto cewa tun jiya Juma’a ne dai wani bidiyo ya yi ya yawo a duniya inda ake cewa wani kwamishina a jihar Bauchi ya rabon kudi don a zabi PDP. Bidiyon ya yi yawo sosai a shafukan Tweeter.

A cewarsa, “Sunana Honorable Adamu Manu Soro kwamishina na matasa da wasanni na jihar Bauchi.

“Wannan hoton bidiyon da ake yadawa tazuniya ce duk wanda ya San jihar Bauchi ya San Mai girma gwamnan Jihar Bauchi Sanata Bala Muhammad (Kauran Bauchi) ya yi kokari a wajen ayyuka a gani da a tabbatar, don haka ba sai wani jami’insa ya je yana sayen kuri’a ba. Al’ummar jihar Bauchi sun san Kaura ya yi kuma sun gani a kasa.

Labarai Masu Nasaba

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump

Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

“Sam ba nine a wannan hoton ba kuma na yi hira da wata kayar yada labarai na gaya musu cewa wannan hotun ha nina ba ne, Kuma duk wata jarida ko mutumin da ya wallafa wannan labarin ya yi ne domin ya bata min suna Kuma insha Allahu ni zan nemi hakkina ta bangaren shari’a”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Jam’iyyun Kasa Da Kasa Sun Yaba Da Jawabin Xi Yayin Taron Tattaunawa

Next Post

Wani Dan Sanda Daga Jihar Xinjiang Ya Fadawa Kwamitin Kare Hakkin Dan Adam Na MDD Yadda Yake Ji

Related

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump
Kasashen Ketare

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump

1 hour ago
Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang
Manyan Labarai

Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

5 hours ago
David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC
Manyan Labarai

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

7 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutum 6 A Ƙauyukan Filato, Sun Jikkata Wasu
Labarai

Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

8 hours ago
An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa
Labarai

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

17 hours ago
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya
Labarai

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

17 hours ago
Next Post
Wani Dan Sanda Daga Jihar Xinjiang Ya Fadawa Kwamitin Kare Hakkin Dan Adam Na MDD Yadda Yake Ji

Wani Dan Sanda Daga Jihar Xinjiang Ya Fadawa Kwamitin Kare Hakkin Dan Adam Na MDD Yadda Yake Ji

LABARAI MASU NASABA

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump

July 2, 2025
Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

July 2, 2025
Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

July 2, 2025
David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

July 2, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutum 6 A Ƙauyukan Filato, Sun Jikkata Wasu

Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

July 2, 2025
An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

July 1, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

July 1, 2025
An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

July 1, 2025
Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

July 1, 2025
Kayan Aro Baya Rufe Katara

Kayan Aro Baya Rufe Katara

July 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.