• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Karamar Sallah: Buhari, Tinubu, Atiku, Lawan, Gbajabiamila Sun Bukaci Zaman Lafiya

by Abubakar Abba
2 years ago
in Labarai
0
Karamar Sallah: Buhari, Tinubu, Atiku, Lawan, Gbajabiamila Sun Bukaci Zaman Lafiya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya yi kira ga ‘yan Nijeriya da su dinga girmama junansu.

Ya sanar da hakan ne a sakonsana sallah ga Musulman kasar nan bayan kammala Azumin Ramadan.

  • Yadda Ake Zakkar Shan Ruwa Da Sallar Idi
  • Bikin Sallah: Dauda Lawal Ya Taya Musulmi Murna, Ya Nemi A Dage Da Addu’a

A cewarsa, zaben 2003 da da aka kammala cikin nasara, na daga cikin nasarar da gwamnatinsa ta samu, musamman kin yin katsa-landan da gwamnatinsa ba ta yi a cikin zabukan.

Ya bayyana hakan ne a cikin sanarwar da kakakinsa, Malam Garba Shehu ya fitar, inda ya ce sakamakon sahihin zaben da aka gudanar na daga cikin tarihin da gwamnatinsa ta bari a kasar nan.

Ya kuma taya Musluman kasar nan murnar kammala Azumin watan Ramadan a cikin nasara, inda ya yi addu’ar Allah ya biya su sadaukarwar da suka yi.

Labarai Masu Nasaba

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

Shi ma a na sa sakon na Sallah, shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan, kira ya yi ga ‘yan Nijeriya da su ci gaba da yi wa shugabannin kasar nan addu’oin zaman lafiya da kawo karshen rashin tsaro da mika gwamnati ga sabuwar gwamnati mai zuwa cikin nasara.

Shi kuwa shugaban majalisar wakilai Femi Gbajabiamila a cikin nasa sakon da hadiminsa na yada labarai, Lanre Lasisi ya fitar ya taya Musulami murnar kammala Azumin watan Ramadan cikin nasara, inda ya bukace su da su ci gaba da aiwatar da darusan da suka koya a cikin watan.

Haka zalika, mataimakin shugaban majalisar wakilai Ahmed Idris Wase, kira ya yi ga Musumi da su da su yi koyi da darusan da suka koya a cikin watan Ramadan.

Bugu da kari, zababben shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a nasa sakon na Sallah ya yi wa ‘yan Nijeriya alkawarin cewa ba zai gaza ba bayan ya karbi shugabancin kasar nan a ranar 29 ga watan Mayu.

Tinubu ya bayyana hakan ne cikin sanarwar da ya sanya wa hannu, inda ya yi kira ga ‘yan Nijeriya da su ci gaba da kaunar junansu.

Shi ma dan takarar shugaban kasa na jami’yyar PDP, Atiku Abubakar a nasa sakon na Sallah ya cewa ya yi akwai bukatar ‘yan Nijeriya da su rungumi zaman lafiya da gujewa raba kan kasa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Atiku AbubakarBuhariSallah KaramaTinubuZaman Lafiya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Ake Zakkar Shan Ruwa Da Sallar Idi

Next Post

Kwaliyyar Da Samari Da ‘Yanmata Suka Tsara Don Burgewa A Wannan Sallar

Related

Daurarru
Labarai

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

9 hours ago
Wutar lantarki
Labarai

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

11 hours ago
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka
Labarai

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

12 hours ago
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano
Manyan Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

13 hours ago
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu
Labarai

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

15 hours ago
Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara
Labarai

Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

16 hours ago
Next Post
Kwaliyyar Da Samari Da ‘Yanmata Suka Tsara Don Burgewa A Wannan Sallar

Kwaliyyar Da Samari Da ‘Yanmata Suka Tsara Don Burgewa A Wannan Sallar

LABARAI MASU NASABA

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

June 6, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

June 6, 2025
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.