• English
  • Business News
Monday, October 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shugaba Buhari Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarorin Gwamnati 6

by Sulaiman and Abubakar Abba
2 years ago
in Labarai
0
Shugaba Buhari Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarorin Gwamnati 6
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaba Buhari a yayin zaman majalisar Zartarwa ta tarayya da ake gudanar a duk ranar Laraba a fadar shugaban kasa da ke Abuja, ya rantsar da sabbin manyan sakatarorin gwamnatin tarayya shida.

Wadanda aka rantsar sune, Adam Mahmud Kambari, jihar Borno; Esuabana Nko Asanye, jihar Kuros Ribas; Lamuwa Adamu Ibrahim, jihar Gombe; Yakubu Adam Kofar-Mata, jihar Kano; Oloruntola Olufemi Micheal, jihar Ogun sai Richard Pheelangwah daga jihar Taraba.

  • Sudan: Gwamnatin Tarayya Ta Fara Kwaso ‘Yan Nijeriya Ta Masar

Daga cikin mahalarta zaman majalisar sun hada da Sakataren gwamnatin tarayya,  Boss Mustapha; Shugabar ma’aikata, Dakta Folasade Yemi-Esan da kuma mai bai wa shugaban kasa shawara a fannin tsaro, Manjo Janar Babagana Monguno mai ritaya.

Daga cikin ministocin da suka halarci zaman majalisar akwai miniatar kudi, kasafi da tsare-tsare, Zainab Ahmed; ministan yada labarai da al’adu, Alhaji Lai Mohammed da kuma ministan Abuja Mohammed Musa Bello.

Sauran sune, Otunba Niyi Adebayo ministan masana’antu, kasuwanci da zuba jari, Farfesa Ali Pantami ministan sadarwa da bunksa tattalin arziki na zamani, Abubakar Aliyu ministan karafa sai kuma ministan kwadago da ayyuka, Dakta Chris Ngige.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Tarwatsa MaÉ“oyar ‘Yan Bindiga 11, Sun Ƙwato Makamai A Taraba

Kifewar Kwale-kwale, Ya Ci Rayukan ‘Yan Uwa 5 A Benuwe 

A hirarta da manema labarai na fadar shugaban kasa, Folashade Yemi-Esan, ta yi kira da sabbin manyan sakatarorin gwamnatin tarayya da aka nada da su yi aiki tukuru don bayar da ta su gudunmawar a kasar nan.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Jinping Ya Zanta Ta Wayar Tarho Da Takwaransa Na Ukraine

Next Post

Shugaban Kasar Sin Ya Aike Da Wasikar Taya Murnar Bikin Cika Shekaru 50 Da Hadin Gwiwar Sin Da WIPO

Related

Sojoji Sun Tarwatsa MaÉ“oyar ‘Yan Bindiga 11, Sun Ƙwato Makamai A Taraba
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa MaÉ“oyar ‘Yan Bindiga 11, Sun Ƙwato Makamai A Taraba

18 minutes ago
Kwale-kwale
Labarai

Kifewar Kwale-kwale, Ya Ci Rayukan ‘Yan Uwa 5 A Benuwe 

2 hours ago
Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu
Manyan Labarai

Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu

5 hours ago
Sojoji Sun Ƙaryata Rahoton Cewa Ƴan Bindiga Sun Mamaye Sansaninsu A Kwara
Tsaro

Sojoji Sun Ƙaryata Rahoton Cewa Ƴan Bindiga Sun Mamaye Sansaninsu A Kwara

13 hours ago
Kotu Ta Kori Buƙatar Ministan Tinubu Na Hana Fitar Da Takardun Karatunsa
Labarai

Kotu Ta Kori Buƙatar Ministan Tinubu Na Hana Fitar Da Takardun Karatunsa

14 hours ago
Nijeriya Ta Zamo Ƙasa Mafi Ƙarancin Tsammanin Tsawon Rayuwa A Duniya
Labarai

Nijeriya Ta Zamo Ƙasa Mafi Ƙarancin Tsammanin Tsawon Rayuwa A Duniya

15 hours ago
Next Post
Shugaban Kasar Sin Ya Aike Da Wasikar Taya Murnar Bikin Cika Shekaru 50 Da Hadin Gwiwar Sin Da WIPO

Shugaban Kasar Sin Ya Aike Da Wasikar Taya Murnar Bikin Cika Shekaru 50 Da Hadin Gwiwar Sin Da WIPO

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Tarwatsa MaÉ“oyar ‘Yan Bindiga 11, Sun Ƙwato Makamai A Taraba

Sojoji Sun Tarwatsa MaÉ“oyar ‘Yan Bindiga 11, Sun Ƙwato Makamai A Taraba

October 6, 2025
Kwallon Hockey: Nijeriya Na Fatan Samun Nasara A Masar

Kwallon Hockey: Nijeriya Na Fatan Samun Nasara A Masar

October 6, 2025
Kwale-kwale

Kifewar Kwale-kwale, Ya Ci Rayukan ‘Yan Uwa 5 A Benuwe 

October 6, 2025
Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu

Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu

October 6, 2025
Sojoji Sun Ƙaryata Rahoton Cewa Ƴan Bindiga Sun Mamaye Sansaninsu A Kwara

Sojoji Sun Ƙaryata Rahoton Cewa Ƴan Bindiga Sun Mamaye Sansaninsu A Kwara

October 5, 2025
Kotu Ta Kori Buƙatar Ministan Tinubu Na Hana Fitar Da Takardun Karatunsa

Kotu Ta Kori Buƙatar Ministan Tinubu Na Hana Fitar Da Takardun Karatunsa

October 5, 2025
CMG Zai Watsa Shirin Nishadantarwa Na Murnar Bikin Zhongqiu Gobe Da Dare

CMG Zai Watsa Shirin Nishadantarwa Na Murnar Bikin Zhongqiu Gobe Da Dare

October 5, 2025
Nijeriya Ta Zamo Ƙasa Mafi Ƙarancin Tsammanin Tsawon Rayuwa A Duniya

Nijeriya Ta Zamo Ƙasa Mafi Ƙarancin Tsammanin Tsawon Rayuwa A Duniya

October 5, 2025
Yawan Mutanen Da Suka Yi Zirga-zirga A Rabin Farkon Hutun Bikin Kafuwar PRC Da Bikin Zhongqiu Ya Kai Biliyan 1 Da Miliyan 243

Yawan Mutanen Da Suka Yi Zirga-zirga A Rabin Farkon Hutun Bikin Kafuwar PRC Da Bikin Zhongqiu Ya Kai Biliyan 1 Da Miliyan 243

October 5, 2025
NUJ Ta Yi Maraba Da Sakin Ƴan Jaridar Da DSS Ta Kama A Jana’izar Mahaifiyar Shugaban APC

NUJ Ta Yi Maraba Da Sakin Ƴan Jaridar Da DSS Ta Kama A Jana’izar Mahaifiyar Shugaban APC

October 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.