• English
  • Business News
Monday, June 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wata Bakuwar Cuta Ta Bulla A Katsina

by CMG Hausa
2 years ago
in Labarai
0
Wata Bakuwar Cuta Ta Bulla A Katsina
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Akwai bukatar Gwamnatin Jihar Katsina ta gaggauta daukar mataki dangane da labarin bullar wata sabuwar cuta a kananan kukumomin batagarawa da Kurfi.

Bayan da wakilinmu ya samu daga na wani malamin asibiti da baya son a ambaci sunansa a Katsina, ya tabbatar da hakan inda ya kara da cewa abin ma ya hada har da karamar Hukumar Kurfi, bakuwar cutar ta bulla.

  • Sin Ta Kasance Mai Martaba Kimiyya Wajen Gudanar Da Aikin Gano Asalin COVID-19

Wata cuta ce da take matukar damun duk wanda ya kamu da ita, inda aka ce tana sa ciwon kafa mai tsanani wanda cikin ‘yan kwanaki kadan sai ta cinye naman kafar.

Bugu da kari, mutanen da ke kamuwa basu da masaniyar abin da ke sa kamuwa da cutar, koda yake dai suna kiran cutar da sunan Daji.

Yana daga abin da ke kara samar da matsala ko taimakawa wajen karuwar yaduwar cutar rashin zuwa asibiti daga wadanda suka kamu da ita, sun gwammace su yi amfani da maganin gargajiya ko kuma su je Chemist su sayi magani.

Labarai Masu Nasaba

Ina Da Isassun KuÉ—i, Ban Ciwo Bashin Ko Kwabo ÆŠaya Don Gyara Jihar Zamfara Ba – Gwamna Lawal

Yakin Iran Da Isra’ila Ya Haifar Da Tashin Farashin Litar Man Fetur A Nijeriya

Bayanai sun nuna mai yiwuwa ana daukar cutar ce ta hanyar amfani da gurbataccen ruwan sha, watakila saboda halin da ake ciki na rashin kudade a tsakanin Talakawa.
Masana sun bayyana akwai yiyuwar kwayar cutar ‘bacteria’ da take cin tsokar naman jikin dan’adam da ake kira da suna “Necrotizing fasciitis”, a cikin cutar.

Abubuwan da ake gani ko alamun an kamu da cutar sun hada da tsananin ciwo a gabar da cutar ta bulla, mutum yakan ji kamar tamkar an hada wata wuta a gabar, da kumburi daga nan kuma sai a kamu da zazzabi.

Sauran alamomin su ne akwai manyan kuraje da bakin tambari a wurin da cutar ta kama, sannu a hankali har kalar fatar jiki ta rika sauyawa ta fara zubar da ruwa mai wari.
Daganan sai mara lafiyar ya rika ganin jiwa, yawan gajiya, wani lokacin ma sai gudawa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ya Zuwa Yanzun, ‘Yan Nijeriya 1,984 Aka Kwaso Daga Sudan

Next Post

Maganar Sakataren Harkokin Wajen Amurka Kan Batun Sa Ido A Xinjiang Da Tibet Ba Ta Da Tushe

Related

Ina Da Isassun KuÉ—i, Ban Ciwo Bashin Ko Kwabo ÆŠaya Don Gyara Jihar Zamfara Ba – Gwamna Lawal
Labarai

Ina Da Isassun KuÉ—i, Ban Ciwo Bashin Ko Kwabo ÆŠaya Don Gyara Jihar Zamfara Ba – Gwamna Lawal

30 minutes ago
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN
Labarai

Yakin Iran Da Isra’ila Ya Haifar Da Tashin Farashin Litar Man Fetur A Nijeriya

2 hours ago
Hajji 2025: Kashi Na Farko Na Alhazan Abuja Sun Dawo Gida Nijeriya
Manyan Labarai

Hajji 2025: Kashi Na Farko Na Alhazan Abuja Sun Dawo Gida Nijeriya

3 hours ago
Mun Gano Wurare 52 Da Ake Aikata Laifuka A Kano – Janar Mai Adda’u
Tsaro

Mun Gano Wurare 52 Da Ake Aikata Laifuka A Kano – Janar Mai Adda’u

15 hours ago
Tinubu Ya Yi Allah-Wadai Da Harin Bam A Borno, Ya Yi Alhinin Fashewar Wani A Kano
Labarai

Tinubu Ya Yi Allah-Wadai Da Harin Bam A Borno, Ya Yi Alhinin Fashewar Wani A Kano

17 hours ago
Barayin Wayar Lantarki Sun Addabi A’lummar Jihar Kebbi
Labarai

Barayin Wayar Lantarki Sun Addabi A’lummar Jihar Kebbi

18 hours ago
Next Post
Maganar Sakataren Harkokin Wajen Amurka Kan Batun Sa Ido A Xinjiang Da Tibet Ba Ta Da Tushe

Maganar Sakataren Harkokin Wajen Amurka Kan Batun Sa Ido A Xinjiang Da Tibet Ba Ta Da Tushe

LABARAI MASU NASABA

Ina Da Isassun KuÉ—i, Ban Ciwo Bashin Ko Kwabo ÆŠaya Don Gyara Jihar Zamfara Ba – Gwamna Lawal

Ina Da Isassun KuÉ—i, Ban Ciwo Bashin Ko Kwabo ÆŠaya Don Gyara Jihar Zamfara Ba – Gwamna Lawal

June 23, 2025
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN

Yakin Iran Da Isra’ila Ya Haifar Da Tashin Farashin Litar Man Fetur A Nijeriya

June 23, 2025
Hajji 2025: Kashi Na Farko Na Alhazan Abuja Sun Dawo Gida Nijeriya

Hajji 2025: Kashi Na Farko Na Alhazan Abuja Sun Dawo Gida Nijeriya

June 23, 2025
Gwamnan Abba Kabir Yusuf tare da Arch. Ali Hassan

Abba Ya Dace Ya Zama Gwamnan Kano Na Har Abada Ba Shekaru 8 KaÉ—ai Ba – Arch Ali Hassan

June 23, 2025
2027: Wajibi Ne A Saka Sakamakon Zaɓe A Na’ura – Farfesa Jega

2027: Wajibi Ne A Saka Sakamakon Zaɓe A Na’ura – Farfesa Jega

June 22, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)

Nijeriya Da Brazil Sun Ƙulla Yarjejeniyar Horar Da Matasa Kiwon Dabbobi

June 22, 2025
Za A Gudanar Da Taron Davos Na Yanayin Zafi Na Bana A Birnin Tianjin

Za A Gudanar Da Taron Davos Na Yanayin Zafi Na Bana A Birnin Tianjin

June 22, 2025
Mun Gano Wurare 52 Da Ake Aikata Laifuka A Kano – Janar Mai Adda’u

Mun Gano Wurare 52 Da Ake Aikata Laifuka A Kano – Janar Mai Adda’u

June 22, 2025
Me Ya Sa Kamfanonin Kasa Da Kasa Ke Da Imanin Gudanar Da Harkokinsu A Kasar Sin?

Me Ya Sa Kamfanonin Kasa Da Kasa Ke Da Imanin Gudanar Da Harkokinsu A Kasar Sin?

June 22, 2025
Rashford Na Fatan Buga Ƙwallo Tare Da Lamine Yamal A Barcelona

Rashford Na Fatan Buga Ƙwallo Tare Da Lamine Yamal A Barcelona

June 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.