• English
  • Business News
Thursday, November 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Aiwatar Da Alkawain Da Aka Yi Yana Da Muhimmanci

by CMG Hausa
2 years ago
Amurka

Jiya Litinin ne sakataren harkokin wajen kasar Amurka Antony J. Blinken ya kammala ziyararsa ta kwanaki 2 a kasar Sin. A lokacin ziyarar tasa, shugaba Xi Jinping na kasar Sin ya gana da shi, yayin da manyan jami’an kula da harkokin diplomasiyya na kasar suka yi shawarwari da shi, inda bangarorin 2 suka amince da aiwatar da ra’ayi daya da shugabannin kasashen 2 suka cimma, a taronsu na tsibirin Bali, lamarin da ya sanya tagomashi ga kyautatuwar hulda a tsakanin kasashen 2.

A yayin ziyarar Blinken, kasar Sin ta nuna cewa, yanzu haka hulda a tsakanin kasashen Sin da Amurka ta yi tsami, saboda Amurka ba ta fahimci kasar Sin daidai ba, ta kuma aiwatar da manufofi marasa dacewa kan kasar Sin. Don haka wajibi ne Amurka ta yi tunani sosai. Amurka ta dade tana mayar da kasar Sin babbar abokiyar takararta, da yi mata barazana mafi muni cikin dogon lokaci. Don haka tana aiwatar da manufofi marasa ma’ana, kuma masu sabawa juna kan kasar Sin.

  • Shugaba Xi Na Fatan Abokan Sin Su Ingiza Kawancen Kasar Da Turai

Huldar dake tsakanin kasashen 2, hulda ce mafi muhimmanci a duniya, wadda ke shafar makomar dan Adam baki daya. Don haka ya wajaba sassan biyu su yi hangen nesa, wajen raya huldarsu ba tare da wata matsala ba.

Hakan ya sa abu mafi muhimmanci shi ne bin ka’idojin da shugaba Xi Jinping ya gabatar, wato mutunta juna, da zaman tare cikin lumana, da hada kai domin samun nasara tare.

A ciki kuma, batun Taiwan ya fi muhimmanci ga kasar Sin, wanda shi ne matsalar da ta fi muni a huldar dake tsakanin kasashen 2. Ban da haka kuma, kasar Sin ta bukaci Amurka ta dakatar da baza kalaman wai “kasar Sin barazana ce”. Wajibi ne ta soke takunkumin kashin kai da ta sanya wa kasar Sin ba bisa doka ba, ta kuma dakatar da danne ci gaban kimiyya da fasahar kasar Sin. (Tasallah Yuan)

LABARAI MASU NASABA

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki
Daga Birnin Sin

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

November 5, 2025
Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka
Daga Birnin Sin

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

November 5, 2025
Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

November 5, 2025
Next Post
Ronaldo Ya Kafa Tarihin Zama Ɗan Wasan Da Ya Fi Kowa Buga Wasannin Ƙasa Da Ƙasa

Ronaldo Ya Kafa Tarihin Zama Ɗan Wasan Da Ya Fi Kowa Buga Wasannin Ƙasa Da Ƙasa

LABARAI MASU NASABA

Amnesty International Ta Soki Tinubu Kan Yi Wa Masu Laifin Take Haƙƙin Ɗan Adam Afuwa

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Don Karɓo Rancen N1.15trn Don Cike Giɓin Kasafin Kuɗin 2025

November 6, 2025
Jirgin Ƙasa Ya Murƙushe Direban Adaidaita Sahu Da Fasinja A Jos

Jirgin Ƙasa Ya Murƙushe Direban Adaidaita Sahu Da Fasinja A Jos

November 6, 2025
Osimhen Ya Kafa Tarihi A Gasar Zakarun Turai Bayan Zura Ƙwallo 3 A Ragar Ajax

Osimhen Ya Kafa Tarihi A Gasar Zakarun Turai Bayan Zura Ƙwallo 3 A Ragar Ajax

November 6, 2025
Ɓarayi Sun Shiga Ofishin Shugaban Karama Hukuma A Kano, Sun Tafka Sata

Ɓarayi Sun Shiga Ofishin Shugaban Karama Hukuma A Kano, Sun Tafka Sata

November 6, 2025
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Majalisa Ta Ɗage Tantance Ministan Tinubu Saboda Rashin Rahoton Tsaro

November 6, 2025
Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

November 5, 2025
Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

November 5, 2025
Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

November 5, 2025
Majalisar Dattawa

Majalisa Ta Amince Da Ɗaurin Shekaru 14 A Gidan Yari Ga Malamai Masu Cin Zarafin Mata A Jami’o’i

November 5, 2025
Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

November 5, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.