• English
  • Business News
Tuesday, November 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Buhari Ya Fito Da Ƙima Da Darajar Manoma A Nijeriya – Kungiyar Manoma

by Sulaiman and El-Zaharadeen Umar
2 years ago
Buhari

Kungiyar Manoma ta Ƙasa reshen jihar Katsina AFAN, ta bayyana tsohon shugaban Kasa Muhammad Buhari a matsayin wani gwarzo wanda tsare-tsaren gwamnatin sa ne suka fito da ƙima da kuma martabar manoma a Nijeriya.

Shugaban Kungiyar a jihar Hon. Ya’u Umar Gwajo-Gwajo ya bayyana haka a lokacin da kungiyar ta kaiwa tsohon shugaban Kasar ziyarar ban girma a gidansa da ke Daura.

  • Abin Da Ya Sa Manoman Katsina Suka Mayar Da Martani Kan Alkwarin Gwamna Radda

A cewarsa, tsare-tsaren da gwamnatin shugaba Buhari ta zo da su a ɓangaren noma sun taimaka matuƙa musamman yadda kananan manoma suka amfana da tsarin, sabida haka ne manoma yanzun suka zama kamar wasu sarakai.

Hon. Ya’u Umar Gwajo-Gwajo ya ce duk wani manomi a ƙasar nan yana cikin rufin asiri, sai dai ba mai gane wannan kokari da shugaba Buhari ya yi sai mai hankali da tunani zai gane tasirin tsare-tsaren gwamnatinsa a harkar noma.

Haka kuma, ya bayyana cewa a baya, jihar Katsina babu injinan casar shinkafa, yanzu kuwa har katafaran kamfanin casar shinkafa akwai wanda shi shugaban ƙasa ya bude da kansa, kuma yana samar da shinkafa yadda ya kamata a jihar Katsina da wasu jihohin Nijeriya.

LABARAI MASU NASABA

China Ta Gargaɗi Amurka Kan Tsoma Baki A Harkokin Nijeriya

Atiku Ya Fice Daga PDP Saboda Na Ƙi Bari Ya Lalata Mana Jam’iyya – Wike

Hon. Ya’u Umar wanda ya samu rakiyar wasu daga cikin shugabannin kungiyar na jihar ya bayyana dalilin kawo wannan ziyara, inda ya ce sun zo ne akan batutuwa masu muhimmanci guda biyu.

‘Mai girma tsohon shugaban Kasa, mun zo tayaka murna ka gama mulki lafiya ka dawo gida, lallai muna yi wa Allah godiya akan wannan ni’ima da ya yi mana na samunka a matsayin shugaban ƙasa wanda ya san ciwon manoma ‘ inji Gwajo-Gwajo

Shugaban kungiyar ya ƙara da cewa batu na biyu da ya kawo su shi ne, neman shawara da neman albarka ga tsohon shugaban ƙasar musamman abubuwan da suka shafi yadda za su ƙara inganta harkokin noma da kiwo a wannan yanki na arewa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

China Ta Gargaɗi Amurka Kan Tsoma Baki A Harkokin Nijeriya
Manyan Labarai

China Ta Gargaɗi Amurka Kan Tsoma Baki A Harkokin Nijeriya

November 4, 2025
2023: Me Ya Sa Ake Rububin Wike?
Manyan Labarai

Atiku Ya Fice Daga PDP Saboda Na Ƙi Bari Ya Lalata Mana Jam’iyya – Wike

November 4, 2025
Kalaman Trump A Kan Nijeriya Abun Damuwa Ne – Peter Obi 
Manyan Labarai

Kalaman Trump A Kan Nijeriya Abun Damuwa Ne – Peter Obi 

November 4, 2025
Next Post
Shugaba Xi Ya Yi Rangadi A Lardin Sichuan Dake Kudu Maso Yammacin Kasar Sin

Shugaba Xi Ya Yi Rangadi A Lardin Sichuan Dake Kudu Maso Yammacin Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

China Ta Gargaɗi Amurka Kan Tsoma Baki A Harkokin Nijeriya

China Ta Gargaɗi Amurka Kan Tsoma Baki A Harkokin Nijeriya

November 4, 2025
2023: Me Ya Sa Ake Rububin Wike?

Atiku Ya Fice Daga PDP Saboda Na Ƙi Bari Ya Lalata Mana Jam’iyya – Wike

November 4, 2025
Dalilin Da Ya Sa Sanatoci Ba Su Goyi Bayana Ba Lokacin Da Aka Dakatar Da Ni – Natasha

Dalilin Da Ya Sa Sanatoci Ba Su Goyi Bayana Ba Lokacin Da Aka Dakatar Da Ni – Natasha

November 4, 2025
Kalaman Trump A Kan Nijeriya Abun Damuwa Ne – Peter Obi 

Kalaman Trump A Kan Nijeriya Abun Damuwa Ne – Peter Obi 

November 4, 2025
Jami’an Tsaro Sun Dawo Da Fasfo Ɗin Sanata Natasha Bayan Ƙwace Shi A Abuja

Natasha Ta Zargi Akpabio Da Sanya Jami’an Tsaro Su Ƙwace Mata Fasfo A Filin Jirgin Saman Abuja 

November 4, 2025
Masu Kashe Mutane A Kudu Maso Gabas Kiristoci Ne – Soludo

Masu Kashe Mutane A Kudu Maso Gabas Kiristoci Ne – Soludo

November 4, 2025
Ribadu Ya Gana Da Hafsoshin Tsaro Biyo Bayan Kalaman Trump 

Ribadu Ya Gana Da Hafsoshin Tsaro Biyo Bayan Kalaman Trump 

November 4, 2025
Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

November 3, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

November 3, 2025
An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

November 3, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.