• English
  • Business News
Sunday, November 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Gudanar Da Taron Dandalin Tattaunawa Kan Hadin Gwiwar Kafofin Watsa Labaru Na Sin Da Afirka Na Shekarar 2023

by CMG Hausa
2 years ago
Sin

A jiya ne, babban gidan rediyo da telebijin na kasar Sin wato CMG da kungiyar kawancen kafofin rediyo na Afirka, suka gudanar da taron dandalin tattaunawa kan hadin gwiwar kafofin watsa labaru na Sin da Afirka na shekarar 2023 a Nairobin kasar Kenya.

Taken taron shi ne “Neman fahimtar juna tsakanin al’ummomi da samar da kyakkyawar makoma”, inda mataimakin darektan sashin kula da harkar fadakarwa na kwamitin tsakiya na jam’iyyar Kwaminis ta kasar Sin kuma ministan al’adu da yawon shakatawa na kasar, Hu Heping, ya halarci taron tattaunawar tare da gabatar da jawabi.

  • Sin Na Adawa Da Gudanar Da Duk Wata Cudanya Tsakanin Taiwan Da Kasashen Da Suka Kulla Huldar Diflomasiyya Da Sin

A nasa bangare, shugaban kamfanin CMG Shen Haixiong shi ma ya yi wani jawabi ta kafar bidiyo. Yayin da shugaban kungiyar kawancen kafofin rediyo na Afirka Grégoire Ndjaka, da jakadan kasar Sin dake kasar Kenya Zhou Pingjian, da shugabannin hukumomin kafofin watsa labaru na wasu kasashe 27 dake nahiyar Afirka, da suka hada da Kenya, da Afirka ta Kudu, da Najeriya, wadanda yawansu ya zarce dari daya, gami da wasu masana, da wakilan kamfanonin Sin da na kasashen Afirka sun halarci taron a zahiri ko kuma ta yanar gizo.

Shugaban kamfanin CMG, Shen Haixiong, ya bayyana a cikin jawabinsa cewa, ya kamata a taimaki kasashen Afirka da kasar Sin wajen samun wadata da cigaba tare, da yada fasahohin da aka samu ta hanyar zamanantar da fannin al’adu na dan Adam.

Ya ce, kamfanin CMG yana son hada kai da abokan huldar kasashen Afirka, don sa kaimi ga samun ci gaban Sin da Afirka, da nuna kyawawan abubuwa masu burgewa da al’adun bangarorin 2 suka kunsa, da ba da gudummawa ga yunkurin gina al’ummar Sin da Afirka mai kyakkyawar makoma ta bai daya ta sabon zamani. (Zainab)

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

November 8, 2025
Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

November 8, 2025
Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi
Daga Birnin Sin

Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi

November 8, 2025
Next Post
Da Dumi-dumi: Ba Za A Kara Farashin Man Fetur Ba – Tinubu 

Da Dumi-dumi: Ba Za A Kara Farashin Man Fetur Ba - Tinubu 

LABARAI MASU NASABA

Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

November 9, 2025
Triumph

Zargin Ɓatanci Ga Annabi: Alaƙar Triumph Da Gwamnatin Kano Da Majalisar Shura

November 9, 2025
Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

November 8, 2025
Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

November 8, 2025
Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

November 8, 2025
Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi

Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi

November 8, 2025
Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

November 8, 2025
Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

November 8, 2025
Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

November 8, 2025
CMG Ya Watsa Jerin Shirye-Shirye Don Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

CMG Ya Watsa Jerin Shirye-Shirye Don Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

November 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.