• English
  • Business News
Wednesday, September 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

“Makon Zinare” Ya Kore Surutan Tabarbarewar Tattalin Arzikin Kasar Sin 

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Makon Zinare
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mutane kimanin miliyan 826, sun yi tafiye-tafiye domin yawon shakatawa a cikin kasar Sin, adadin da ya karu da kaso 4.1 bisa dari, idan aka kwatanta da na makamancin lokacin shekarar 2019. Yawan kudaden shiga da aka samu sakamakon harkokin yawon shakatawar ya kai Yuan biliyan 753 da miliyan 430, adadin da ya karu da kaso 1.5 bisa dari, idan aka kwatanta da na makamancin lokaci na shekarar 2019. Kaza lika kudaden shiga a fannin kallon fina-finan sinima ya zarce yuan biliyan 2.73. Fasinjojin da layin dogo ya yi jigila kuwa a fadin kasar sun wuce miliyan 160…

…A lokacin hutu na bikin tsakiyar kaka, da bikin murnar ranar kafuwar Jamhuriyar Jama’ar Sin da aka kammala ba da dadewa ba, an nuna yanayin wadata a kasuwar hada-hadar kayayyaki ta kasar Sin.

  • Kazakhstan, Kasa Marar Ruwa Mafi Girma A Duniya, Tana Da Nata Hanyar Shiga Teku
  • Sin Da Wasu Kasashe 80 Sun Yi Kira Da A Kyautata Tsare-tsaren Tallafawa Tsoffi

Ga al’ummar kasar Sin, bikin murnar ranar kafuwar Jamhuriyar Jama’ar kasar, na daya daga cikin muhimman bukukuwa a ko wace shekara. Jama’a sun saba cin gajiyar wannan dogon hutun da ba kasafai ake samun shi ba wajen tafiye-tafiye da sayayya, don haka ake kiran bikin da sunan “Makon Zinare”.

Wadatar da aka nuna a lokacin “Makon Zinare” na ranar kasa ta bana, wata muhimmiyar alama ce ta daidaitawa, da farfado da tattalin arzikin kasar Sin. A farkon rabin shekarar bana, yawan GDPn kasar Sin ya karu da kashi 5.5 bisa dari idan aka kwatanta da na makamancin lokacin bara, wanda ya ci gaba da kasancewa kan gaba a tsakanin manyan kasashe masu karfin tattalin arziki a duniya. Wani mai magana da yawun hukumar ba da lamuni ta duniya IMF, a kwanan nan ya bayyana cewa, an ga alamun daidaitar tattalin arzikin kasar Sin daga bayanan da aka samu a baya-bayan nan. Citigroup, Goldman Sachs, da sauran wasu cibiyoyin kasa da kasa sun kara hasashen su kan ci gaban tattalin arzikin kasar Sin a duk shekarar.

A yanayin da ake ciki na rashin karfin bunkasuwar tattalin arzikin duniya, tattalin arzikin kasar Sin zai ci gaba da kokarin ingiza farfadowar tattalin arzikin duniya. Kuma hakan zai kore surutan tabarbarewar tattalin arzikin kasar Sin. (Mai fassara: Bilkisu Xin)

Labarai Masu Nasaba

Sabuwar Ajandar Mulkin Duniya Ta Nuna Alhakin Da Kasar Sin Ta Dauka

Babban Sakataren MDD: Sin Ta Taka Rawar Gani Sosai Wajen Cimma Nasarar Yakin Duniya Na Biyu


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AfirkaBunkasa Tattalin ArzikiSin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnati Tarayya Ta Dakatar Da Shirin N-Power

Next Post

Illolin Rashin Yawan Shan Ruwa Ga Dan’Adam

Related

Sabuwar Ajandar Mulkin Duniya Ta Nuna Alhakin Da Kasar Sin Ta Dauka
Daga Birnin Sin

Sabuwar Ajandar Mulkin Duniya Ta Nuna Alhakin Da Kasar Sin Ta Dauka

5 hours ago
Babban Sakataren MDD: Sin Ta Taka Rawar Gani Sosai Wajen Cimma Nasarar Yakin Duniya Na Biyu
Daga Birnin Sin

Babban Sakataren MDD: Sin Ta Taka Rawar Gani Sosai Wajen Cimma Nasarar Yakin Duniya Na Biyu

6 hours ago
Shugaban Uganda: Jarin Sin Na Taimakawa Wajen Bunkasa Ci Gaban Kasashen Afirka
Daga Birnin Sin

Shugaban Uganda: Jarin Sin Na Taimakawa Wajen Bunkasa Ci Gaban Kasashen Afirka

6 hours ago
Xi: Alakar Sin Da Rasha Ta Zama Misali Na Kyakkyawar Dangantakar Manyan Kasashe
Daga Birnin Sin

Xi: Alakar Sin Da Rasha Ta Zama Misali Na Kyakkyawar Dangantakar Manyan Kasashe

8 hours ago
Xi Jinping Ya Jagoranci Taro Karo Na Bakwai Tsakanin Shugabannin Kasashen Sin Da Rasha Da Mongoliya
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Jagoranci Taro Karo Na Bakwai Tsakanin Shugabannin Kasashen Sin Da Rasha Da Mongoliya

8 hours ago
Sabuwar Ajandar Kasar Sin Ta Inganta Magance Gibin Kudi A Duniya
Daga Birnin Sin

Sabuwar Ajandar Kasar Sin Ta Inganta Magance Gibin Kudi A Duniya

9 hours ago
Next Post
Illolin Rashin Yawan Shan Ruwa Ga Dan’Adam

Illolin Rashin Yawan Shan Ruwa Ga Dan'Adam

LABARAI MASU NASABA

Sabuwar Ajandar Mulkin Duniya Ta Nuna Alhakin Da Kasar Sin Ta Dauka

Sabuwar Ajandar Mulkin Duniya Ta Nuna Alhakin Da Kasar Sin Ta Dauka

September 2, 2025
Kyakkyawan Fata Kan Nasarar Yaki Da Akidar Mulkin Danniya A Duniya

Kyakkyawan Fata Kan Nasarar Yaki Da Akidar Mulkin Danniya A Duniya

September 2, 2025
Gwamna Dauda Lawal A Shekara 60: Inda Akwai Fata, Akwai Mafita

Gwamna Dauda Lawal A Shekara 60: Inda Akwai Fata, Akwai Mafita

September 2, 2025
Babban Sakataren MDD: Sin Ta Taka Rawar Gani Sosai Wajen Cimma Nasarar Yakin Duniya Na Biyu

Babban Sakataren MDD: Sin Ta Taka Rawar Gani Sosai Wajen Cimma Nasarar Yakin Duniya Na Biyu

September 2, 2025
Shugaban Uganda: Jarin Sin Na Taimakawa Wajen Bunkasa Ci Gaban Kasashen Afirka

Shugaban Uganda: Jarin Sin Na Taimakawa Wajen Bunkasa Ci Gaban Kasashen Afirka

September 2, 2025
Gwamna Yusuf

Gwamna Yusuf Zai Kaddamar Da Majalisar Shurah Ta Jihar Kano

September 2, 2025
Xi: Alakar Sin Da Rasha Ta Zama Misali Na Kyakkyawar Dangantakar Manyan Kasashe

Xi: Alakar Sin Da Rasha Ta Zama Misali Na Kyakkyawar Dangantakar Manyan Kasashe

September 2, 2025
Xi Jinping Ya Jagoranci Taro Karo Na Bakwai Tsakanin Shugabannin Kasashen Sin Da Rasha Da Mongoliya

Xi Jinping Ya Jagoranci Taro Karo Na Bakwai Tsakanin Shugabannin Kasashen Sin Da Rasha Da Mongoliya

September 2, 2025
Da Ɗum-ɗumi: Tinubu Ya Mayar Da Shugabannin NTA Kan Muƙamansu Bayan Dakatar Da Su A Baya

Da Ɗum-ɗumi: Tinubu Ya Mayar Da Shugabannin NTA Kan Muƙamansu Bayan Dakatar Da Su A Baya

September 2, 2025
Sabuwar Ajandar Kasar Sin Ta Inganta Magance Gibin Kudi A Duniya

Sabuwar Ajandar Kasar Sin Ta Inganta Magance Gibin Kudi A Duniya

September 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.