• English
  • Business News
Wednesday, July 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mu Gani A Kasa…

by CMG Hausa and Sulaiman
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Mu Gani A Kasa…
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A kwanakin baya ne, aka kammala taron kolin shugabannin kasashen Brazil, da Rasha, da Indiya, da Sin da Afirka ta kudu (BRICS).

Duk da cewa taron ya gudana ta kafar bidiyo, amma hakan bai hana shi cimma manyan sakamako da zai amfanawa kasashen da ma duniya baki daya ba.

  • Wang Yi Ya Yi Bayani Kan Ganawar Shugabannin Kasashen BRICS Karkashin Jagorancin Xi

A duk lokacin da aka ambaci kungiyar, abin da mutum zai yi tunani shi ne, yadda manufofi da tsare-tsarenta za su amfani daukacin bil-Adama.

Bayanai na nuna cewa, hadin gwiwar dake tsakanin kasashen kungiyar BRICS ya kai matsayin koli, har ma an samu muhimman nasarori 10 a bangarori daban daban.

Wannan shi ne abin da ake bukata daga kowace kungiya, sabanin yadda taron G7 ke neman bata sunan shawarar “ziri daya da hanya daya”, ta hanyar bullo da wani shiri, wai raya duniya da sunan samarwa kasashe masu tasowa kayayyakin more rayuwa. Sai dai dadin bakin su ba zai yaudari sauran kasashe ba.

Labarai Masu Nasaba

Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

Yawan Kudin Shiga Da Sin Ta Samu A Fannin Sana’ar Manhaja A Watanni 5 Na Farko Na Bana Ya Wuce Yuan Triliyan 5.5

Ya zuwa yanzu, kungiyar BRICS ta kai ga samun manyan sakamakon da yawansu ya kai 37 a bana, kana nasarori goma da kasashen suka samu, sun hada da: nacewa kan tabbatar da adalci tsakanin kasa da kasa ta hanyar fitar da “sanarwar Beijing”, da inganta aikin dakile annobar cutar COVID-19 ta hanyar kafa “cibiyar nazarin allurar rigakafin cutar ta kasashen BRICS”, da ba da gudummawa ga ci gaban tattalin arzikin duniya ba tare da rufa rufa ba, da kara karfafa aikin yaki da cin hanci da rashawa, da kafa babbar kasuwar da ta dinke kasashen BRICS, da kokarin tabbatar da aikin samar da isasshen abinci ga al’ummomin kasa da kasa, da amfani da boyayyen karfin kirkire-kirkire domin samun ci gaba tare, da kara habaka hadin gwiwar dake tsakanin kasashen mambobin kungiyar a bangaren kimiyya da fasaha ta zamani, da amfani da damammakin raya tattalin arziki ta yanar gizo a sabon zamanin da ake ciki, da kuma horas da masana fasahohi, ta yadda za a samu ci gaba mai dorewa a nan gaba.

Abin da duniya ke bukata, shi ne sakamako na zahiri, ba maganar fatar baki ba. Domin yanzu kan mage ya waye. (Ibrahim Yaya)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Jayland Walker Da Aka Harbe Shi Har Lahira

Next Post

Hajin Bana: Saudiyya Ta Kara Wa Maniyyatan Nijeriya Wa’adi

Related

Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma
Daga Birnin Sin

Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

2 minutes ago
Yawan Kudin Shiga Da Sin Ta Samu A Fannin Sana’ar Manhaja A Watanni 5 Na Farko Na Bana Ya Wuce Yuan Triliyan 5.5
Daga Birnin Sin

Yawan Kudin Shiga Da Sin Ta Samu A Fannin Sana’ar Manhaja A Watanni 5 Na Farko Na Bana Ya Wuce Yuan Triliyan 5.5

57 minutes ago
Xi Ya Bukaci Kungiyoyin Matasa Da Dalibai Su Zurfafa Gyare-Gyare Da Kirkire-Kirkire Don Samun Sabbin Nasarori
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bukaci Kungiyoyin Matasa Da Dalibai Su Zurfafa Gyare-Gyare Da Kirkire-Kirkire Don Samun Sabbin Nasarori

2 hours ago
An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

22 hours ago
Kayan Aro Baya Rufe Katara
Daga Birnin Sin

Kayan Aro Baya Rufe Katara

23 hours ago
Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar
Daga Birnin Sin

Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar

24 hours ago
Next Post
Hajin Bana: Saudiyya Ta Kara Wa Maniyyatan Nijeriya  Wa’adi

Hajin Bana: Saudiyya Ta Kara Wa Maniyyatan Nijeriya Wa'adi

LABARAI MASU NASABA

Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

July 2, 2025
Abubakar Malami Ya Fice Daga APC, Ya Koma ADC

Abubakar Malami Ya Fice Daga APC, Ya Koma ADC

July 2, 2025
Yawan Kudin Shiga Da Sin Ta Samu A Fannin Sana’ar Manhaja A Watanni 5 Na Farko Na Bana Ya Wuce Yuan Triliyan 5.5

Yawan Kudin Shiga Da Sin Ta Samu A Fannin Sana’ar Manhaja A Watanni 5 Na Farko Na Bana Ya Wuce Yuan Triliyan 5.5

July 2, 2025
Rukunin Ƴan APC A Kano Sun Nemi A Rushe Jagorancin Jam’iyyar A Jihar

Rukunin Ƴan APC A Kano Sun Nemi A Rushe Jagorancin Jam’iyyar A Jihar

July 2, 2025
Xi Ya Bukaci Kungiyoyin Matasa Da Dalibai Su Zurfafa Gyare-Gyare Da Kirkire-Kirkire Don Samun Sabbin Nasarori

Xi Ya Bukaci Kungiyoyin Matasa Da Dalibai Su Zurfafa Gyare-Gyare Da Kirkire-Kirkire Don Samun Sabbin Nasarori

July 2, 2025
Kayan Aro Baya Rufe Katara

Me Ya Sa JKS Mai Tsawon Tarihin Sama Da Shekaru 100 Ta Dore A Kan Mulki

July 2, 2025
Atiku, Obi, El-Rufai, Amaechi Da Wasu Sun Halarci Taron ADC Na jam’iyyar Haɗaka

Atiku, Obi, El-Rufai, Amaechi Da Wasu Sun Halarci Taron ADC Na jam’iyyar Haɗaka

July 2, 2025
Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump

July 2, 2025
Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

July 2, 2025
Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

July 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.