• English
  • Business News
Thursday, May 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kaddamar Da Yankin Gwaji Na Cinikayya Maras Shinge A Xinjiang

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Xinjiang
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An kaddamar da yankin gwaji na cinikayya maras shinge ko FTZ a jihar Xinjiang ta kasar Sin, yankin da shi ne irin sa na farko da Sin ta kafa a sashen iyakar arewa maso yammacin kasar.

Yayin kaddamar da yankin jiya Laraba a birnin Urumqi, shugaban gwamnatin yankin Erkin Tuniyaz, ya gabatar da lasisi uku ga yankunan da za a yi amfani da su domin hada hadar cinikayya, wadanda suka hada da Urumqi, da Horgos da kuma Kashgar. Fadin yankin na FTZ ya kai kusan sakwaya kilomita 180.

  • Yaya Za A Cimma “Tsaro tare”? Dandalin Xiangshan Ya Gabatar Da Wasu Tunani
  • Sin Ta Yi Nasarar Harba Tauraron Dan Adam Na Tianhui-5 

Kafin hakan a ranar Talata, majalissar gudanarwar kasar Sin, ta fitar da wani babban shiri game da kafuwar yankin na cinikayya maras shinge a Xinjiang, a matsayin muhimmin jigo na ingiza aiwatar da sauye sauye, da bude kofa a sabon zamani.

Yayin taron manema labarai da aka gudanar a ranar, mataimakiyar ministan ma’aikatar cinikayya ta kasar Sin Guo Tingting, ta ce kafuwar yankin na gwaji na cinikayya maras shinge na Xinjiang, zai share fagen aiwatar da manufofin dunkule raya kirkire-kirkire na yankin, da fifikon da jihar Xinjiang ke da shi, kana zai zaburar da ci gaban hada hadar tattalin arziki da zamantakewar al’ummar Xinjiang, tare da bunkasa bude kofa mai nagarta, da ci gaba mai inganci, da amfanar da al’umma da harkokin kasuwanci.

Jami’ar ta kara da cewa, ma’aikatar cinikayya ta kasar Sin, za ta mara baya ga wannan sabon yankin gwaji na cinikayya maras shinge na Xinjiang, ta yadda zai dace sosai da yanayin jihar, kana ya jawo hankali albarkatu daga abokan hulda na gida da na waje. Kaza lika za a kara azamar kyautata zuba jari, da inganta hidimomin hada hadar kudi, da ingiza ci gaban tattalin arziki ta amfani da fasahohin sadarwa. (Mai fassara: Saminu Alhassan)

Labarai Masu Nasaba

An Gudanar Da Dandalin Kawancen Birane Na Kasa Da Kasa Na Shanghai 

Darajar Sashen Masana’antun AI Na Sin Ta Kai Kusan Yuan Biliyan 600


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Hong KongLi QiangXi Jinping
ShareTweetSendShare
Previous Post

Majalisa Ta Amince Da Karin Tiriliyan 2.17 A Kasafin Kudi Na 2023

Next Post

Mutane 195 Isra’ila Ta Kashe A Harin Sansanin Jabalia Da Ke Gaza

Related

An Gudanar Da Dandalin Kawancen Birane Na Kasa Da Kasa Na Shanghai 
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Dandalin Kawancen Birane Na Kasa Da Kasa Na Shanghai 

38 minutes ago
Darajar Sashen Masana’antun AI Na Sin Ta Kai Kusan Yuan Biliyan 600
Daga Birnin Sin

Darajar Sashen Masana’antun AI Na Sin Ta Kai Kusan Yuan Biliyan 600

48 minutes ago
Sanarwar Bayan Taron Kolin Sin Da ASEAN Da GCC Ta Yi Nuni Ga Burin Kara Dunkulewa Waje Guda
Daga Birnin Sin

Sanarwar Bayan Taron Kolin Sin Da ASEAN Da GCC Ta Yi Nuni Ga Burin Kara Dunkulewa Waje Guda

2 hours ago
Sin Ta Cimma Nasasar Harbar Na’urar Nazarin Tauraro a Sararin Sama Mai Lakabin “Tianwen-2”
Daga Birnin Sin

Sin Ta Cimma Nasasar Harbar Na’urar Nazarin Tauraro a Sararin Sama Mai Lakabin “Tianwen-2”

2 hours ago
AU Ta Jinjinawa Goyon Bayan Sin Ga Ci Gaban Nahiyar Afrika
Daga Birnin Sin

AU Ta Jinjinawa Goyon Bayan Sin Ga Ci Gaban Nahiyar Afrika

5 hours ago
Sin Da Kasashen Yankin Pasifik Sun Yi Nasarar Gudanar Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Karo Na Uku
Daga Birnin Sin

Sin Da Kasashen Yankin Pasifik Sun Yi Nasarar Gudanar Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Karo Na Uku

5 hours ago
Next Post
Gaza

Mutane 195 Isra'ila Ta Kashe A Harin Sansanin Jabalia Da Ke Gaza

LABARAI MASU NASABA

An Gudanar Da Dandalin Kawancen Birane Na Kasa Da Kasa Na Shanghai 

An Gudanar Da Dandalin Kawancen Birane Na Kasa Da Kasa Na Shanghai 

May 29, 2025
Darajar Sashen Masana’antun AI Na Sin Ta Kai Kusan Yuan Biliyan 600

Darajar Sashen Masana’antun AI Na Sin Ta Kai Kusan Yuan Biliyan 600

May 29, 2025
Yadda Rikici Ya Yi Sanadin Kashe DPO A Kano

‘Yansanda Sun Kama Mutane 41 Da Ake Zargi Da Kisan DPO A Kano

May 29, 2025
Sanarwar Bayan Taron Kolin Sin Da ASEAN Da GCC Ta Yi Nuni Ga Burin Kara Dunkulewa Waje Guda

Sanarwar Bayan Taron Kolin Sin Da ASEAN Da GCC Ta Yi Nuni Ga Burin Kara Dunkulewa Waje Guda

May 29, 2025
Sin Ta Cimma Nasasar Harbar Na’urar Nazarin Tauraro a Sararin Sama Mai Lakabin “Tianwen-2”

Sin Ta Cimma Nasasar Harbar Na’urar Nazarin Tauraro a Sararin Sama Mai Lakabin “Tianwen-2”

May 29, 2025
Ana Fargabar Mutane Da Dama Sun Rasu Sakamakon Ambaliyar Ruwa A Neja

Ana Fargabar Mutane Da Dama Sun Rasu Sakamakon Ambaliyar Ruwa A Neja

May 29, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Basarake A Nasarawa

‘Yan Bindiga Sun Sace Basarake A Nasarawa

May 29, 2025
AU Ta Jinjinawa Goyon Bayan Sin Ga Ci Gaban Nahiyar Afrika

AU Ta Jinjinawa Goyon Bayan Sin Ga Ci Gaban Nahiyar Afrika

May 29, 2025
Sin Da Kasashen Yankin Pasifik Sun Yi Nasarar Gudanar Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Karo Na Uku

Sin Da Kasashen Yankin Pasifik Sun Yi Nasarar Gudanar Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Karo Na Uku

May 29, 2025
Atiku Ya Caccaki Gwamnatin Tinubu, Ya Yi Gargaɗi Kan Cin Sabon Bashi

Atiku Ya Caccaki Gwamnatin Tinubu, Ya Yi Gargaɗi Kan Cin Sabon Bashi

May 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.