• English
  • Business News
Sunday, June 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnan Bauchi Ya Gwangwaje ‘Yan Bijilante Da Miliyan 100

by Khalid Idris Doya
1 year ago
in Labarai
0
Gwamnan Bauchi Ya Gwangwaje ‘Yan Bijilante Da Miliyan 100
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin jihar Bauchi ta bayar da kyautar naira miliyan 100 ga ƙungiyoyin ‘yan Bijilante da ‘yan Banga domin nuna godiya da jinjina kan irin kokarin da suke yi wajen tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali musamman wajen kare dazukan da suke jihar daga aikace-aikacen ‘yan bindiga.

Gwamnan jihar Bala Muhammad shi ne ya sanar da wannan matakin a ranar Asabar lokacin da ya amshi bakwancin mambobi da shugabannin ƙungiyoyin ‘yan Bijilante da ‘yan Banga da suka kai masa ziyara ta musamman a gidan gwamnatin jihar.

  • Haaland Ya Zama Gwarzon Dan Wasan Duniya Na BBC A Bana
  • Gwagwarmayar Neman Takardar Naira: Ina Tsabar Kudin?

Gwamna Bala ya buƙaci ‘yan bijilante ɗin da su tabbatar da yin amfani da kuɗaɗen ta hanyoyin da suka dace tare da sayan kayayyakin da suka dace da za su taimaka musu wajen inganta ayyukansu.

Ya ce, tallafin zai ɗauki tsawon lokaci na taimaka musu wajen bada nasu gudunmawar wajen tabbatar da daƙile aikace-aikacen ta’addanci da ‘yan ta’adda a faɗin jihar.

A cewarsa, zaman lafiyan da jihar Bauchi ke mora, ya taimaka wajen janyo hankalin masu zuba hannun jari domin su zo jihar wajen zuba hannun jari a ɓangarori daban-daban na cigaban tattalin arziki.

Labarai Masu Nasaba

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Gwamnan ya bayar da tabbacin gwamnatin jihar a ƙarƙashinsa na cigaba da taimaka wa hukumomin tsaro ciki har da ‘yan sa-kai wato ‘yan ƙato da gora domin kyautata zaman lafiya a jihar.

Ya ce, sabuwar ma’aikatar kula da tsaron cikin gida za ta cigaba da maida hankali wajen fito da tsare-tsaren da suka dace na kyautata zaman lafiya da kwanciyar hankali a faɗin jihar.

A nasa ɓangaren, kwamanda janar na ƙungiyar mafarauta, Aliyu Umar Shayi, ya ce, ƙungiyarsa na aiki ƙungiyoyin ‘yan bijilante sama da 70 a sassa daban-daban na jihar da suke bada nasu gudunmawar wajen kyautata zaman lafiyan jihar.

Shayi ya nuna godiyarsu ga irin taimako da goyon bayan da gwamnan jihar ke basu wajen gudanar da nasu ayyukan yadda ya kamata a matsayinsu na ‘yan sa-kai.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Haaland Ya Zama Gwarzon Dan Wasan Duniya Na BBC A Bana

Next Post

Manoma 40,000 Za Su Amfana Da Takin Zamani Na Bunkasa Noman Rani A Filato

Related

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Labarai

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

4 hours ago
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote
Labarai

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

5 hours ago
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne
Ra'ayi Riga

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

6 hours ago
Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno
Labarai

Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

11 hours ago
Bauchi
Rahotonni

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

11 hours ago
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023
Labarai

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

12 hours ago
Next Post
Manoma 40,000 Za Su Amfana Da Takin Zamani Na Bunkasa Noman Rani A Filato

Manoma 40,000 Za Su Amfana Da Takin Zamani Na Bunkasa Noman Rani A Filato

LABARAI MASU NASABA

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

June 7, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.