• English
  • Business News
Friday, June 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bayan Biyan Kudin Fansa: ‘Yan Bindiga Sun Sako ‘Yar Fasto A Adamawa

by Muh'd Shafi'u Saleh
3 years ago
in Labarai
0
Bayan Biyan Kudin Fansa: ‘Yan Bindiga Sun Sako ‘Yar Fasto A Adamawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu masu garkuwa da mutane domin binyan kudin fansa, sun sako ‘yar fasto Daniel Umaru, ‘yar kasa da shekara 13, biyo bayan biyan kudin fansa, a garin Kwarhi a karamar hukumar Hong a jihar Adamawa.

Sai dai ba a bayyana yawan adadin kudaden da aka biya, domin ceto rayuwarta ba.

  • Zargin Badakalar 1.85bn: Buratai Zai Maka ‘Sahara Reporters’ A Kotu 
  • Hawan Nassarawa: Sarkin Kano Ba Zai Ziyarci Gidan Gwamnatin Kano Ba

Rahotanni, sun tabbatar da cewa ba ranar Asabar ne ‘yan uwa da abokan arziki, suka gudanar da jana’izar ‘yan uwan yarinyar biyu da masu garkuwa da mutanen suka kashe, lokacin da suka je sace yarinyar.

Dama dai a ranar 7 ga watan Yulin 2022 ne, rahotanni sukace wasu mutane sun shiga gidan Fasto Daniel Umaru, suna harbe-harben bindigogi, inda sika kashe ‘ya’yansa biyu da garkuwa da ‘yarsa ‘yar shekaru 13, yanzu haka dai faston na ci gaba da karban magani a asibiti.

Majiya daga iyalan yarinyar sun tabbatar da cewa mutanen da suka yi garkuwa da yarinyar sun sako ta, biyo bayan biyan makudan kudade, sai dai majiyar bata bayyana yawan kudaden ba.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnati Ta Yi Karin Haske Kan Biyan Tallafin Rage Radadi Da Mafi Karancin Albashi

Gwamnatin Tarayya Ta Dukufa Wajen Karya Farashin Kayan Abinci – Minista

Tace “mun biya kudade da yawa, kafin masu garkuwa da ita, su sako mana ita a ranar Asabar da yamma, bayan an gudanar da jana’izar ‘yan uwanta biyu a harabar cocin EYN a Kwarhi.

“A yanzu haka dai, ita da babanta likitoci na kokarin ceto rayuwarsu a asibitin Jami’ar Modibbo Adama da ke Yola, biyo bayan raunukan da maharan suka ji musu” in ji majiyar iyalin Faston.

Rundunar ‘yan sandan jihar ta tabbatar da sako yarinyar, DSP Sulaiman Ngoroji, shi ne kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, ya ce tuni yarinyar ta koma gida.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AdamawaFastoGarkuwaKisaKudin FansaYarinya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zargin Badakalar 1.85bn: Buratai Zai Maka ‘Sahara Reporters’ A Kotu 

Next Post

Atiku Ya Mayar Da Martani Kan Daukar Shettima A Matsayin Mataimakin Tinubu

Related

Gwamnati Ta Yi Karin Haske Kan Biyan Tallafin Rage Radadi Da Mafi Karancin Albashi
Labarai

Gwamnati Ta Yi Karin Haske Kan Biyan Tallafin Rage Radadi Da Mafi Karancin Albashi

27 minutes ago
Dawanau
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dukufa Wajen Karya Farashin Kayan Abinci – Minista

2 hours ago
Ƴansanda Sun Kama Shahararren Ɗan Damfarar Yanar Gizo A Bauchi
Labarai

Ƴansanda Sun Kama Shahararren Ɗan Damfarar Yanar Gizo A Bauchi

3 hours ago
Matsin Rayuwa: ‘Yan Nijeriya Sun Rage Zuwa Kasashen Waje
Labarai

Matsin Rayuwa: ‘Yan Nijeriya Sun Rage Zuwa Kasashen Waje

3 hours ago
Gwamna Bala
Labarai

Gwamnatin Bauchi Ta Fara Shirin Kirkirar Sabbin Masarautu Da Sarakuna Da Gundumomi

4 hours ago
Ƴansanda Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 2, Sun Ceto Mutane 11 A Delta Da Katsina
Tsaro

Ƴansanda Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 2, Sun Ceto Mutane 11 A Delta Da Katsina

5 hours ago
Next Post
Atiku Ya Mayar Da Martani Kan Daukar Shettima A Matsayin Mataimakin Tinubu

Atiku Ya Mayar Da Martani Kan Daukar Shettima A Matsayin Mataimakin Tinubu

LABARAI MASU NASABA

Gwamnati Ta Yi Karin Haske Kan Biyan Tallafin Rage Radadi Da Mafi Karancin Albashi

Gwamnati Ta Yi Karin Haske Kan Biyan Tallafin Rage Radadi Da Mafi Karancin Albashi

June 13, 2025
An Kaddamar Da Bikin Gabatar Da Jerin Shirye-shiryen Telebijin Da Fina-finai Na CMG A Birnin Astana

An Kaddamar Da Bikin Gabatar Da Jerin Shirye-shiryen Telebijin Da Fina-finai Na CMG A Birnin Astana

June 13, 2025
Kamfanonin Waje Sun Ce Dole Ne Su Shiga A Dama Da Su A Cikin Kasuwar Kasar Sin

Kamfanonin Waje Sun Ce Dole Ne Su Shiga A Dama Da Su A Cikin Kasuwar Kasar Sin

June 13, 2025
Dawanau

Gwamnatin Tarayya Ta Dukufa Wajen Karya Farashin Kayan Abinci – Minista

June 13, 2025
Ƴansanda Sun Kama Shahararren Ɗan Damfarar Yanar Gizo A Bauchi

Ƴansanda Sun Kama Shahararren Ɗan Damfarar Yanar Gizo A Bauchi

June 13, 2025
Matsin Rayuwa: ‘Yan Nijeriya Sun Rage Zuwa Kasashen Waje

Matsin Rayuwa: ‘Yan Nijeriya Sun Rage Zuwa Kasashen Waje

June 13, 2025
Gwamna Bala

Gwamnatin Bauchi Ta Fara Shirin Kirkirar Sabbin Masarautu Da Sarakuna Da Gundumomi

June 13, 2025
Ƴansanda Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 2, Sun Ceto Mutane 11 A Delta Da Katsina

Ƴansanda Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 2, Sun Ceto Mutane 11 A Delta Da Katsina

June 13, 2025
Gwamnatin Kano Ta Ƙaryata Karɓo Bashin Dala Miliyan 6.6

Gwamnatin Kano Ta Ƙaryata Karɓo Bashin Dala Miliyan 6.6

June 13, 2025
gombe

Gwamnan Gombe Ya Yi Allah Wadai Da Kisan Da ‘Yan Daba Suka Yi Wa Amadi Kasiran

June 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.