• English
  • Business News
Friday, October 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Tsarin Ddoka Da Matakan Yaki Da Taaddanci

by CGTN Hausa
2 years ago
Sin

A yau Talata ne ofishin yada labarai na majalisar gudanarwar kasar Sin ya fitar da wata takardar bayani mai taken tsarin doka da matakan yaki da taaddanci na kasar Sin”.

Takardar ta bayyana taaddanci a matsayin abin ki ga dukkan bilAdama, wanda ke haifar da babban barazana ga zaman lafiya da tsaro na kasa da kasa, kuma ya kasance kalubale ga dukkan kasashe da dukkan bilAdama, ya zama dole dukkan kasashen duniya su yaki da taaddanci.

  • Xi Ya Amsa Wasikar Da Daliban Kenya Da Suka Yi Karatu A Jami’ar Beijing Jiaotong Suka Rubuta Masa
  • Gwamnatin Tarayya Ta shirya Kaddamar Da Shirin Baiwa Dalibai Bashi 

A shekarun da suka gabata, kasar Sin ta bullo da hanyar yaki da ta’addanci bisa dokar da ta dace da hakikaninta ta hanyar kafa tsarin doka mai inganci, da sa kaimi ga aiwatar da doka mai tsauri, bisa rashin son kai, da tabbatar da gudanar da adalci ba tare da nuna son kai ba, da kiyaye hakkin dan Adam yadda ya kamata, a cewar takardar.

Takardar aikin ta kara da cewa, yayin da ake kiyaye ra’ayin alummar duniya mai makomar bai daya, kasar Sin a shirye take ta yi hadin gwiwa da sauran kasashe don ciyar da harkokin yaki da ta’addanci gaba a matsayin wani bangare na gudanar da harkokin duniya.

Game da wannan takardar bayani, kakakin maaikatar harkokin wajen kasar Sin Wang Wenbin ya bayyana a yau da yamma cewa, Sin tana son ci gaba da yin hadin gwiwa tare da kasa da kasa wajen yaki da taaddanci, da shiga ayyukan yaki da taaddanci na duniya, da yin koyi da muamala da juna bisa tushen girmamawa da nuna adalci ga juna, da sa kaimi ga raya shaanin yaki da taaddanci na duniya, da tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankunan duniya.

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Amurka Suna Taimaka Wa Juna Da Samun Wadata Tare

Xi Jinping Ya Halarci Kwarya-Kwaryan Taron Shugabannin APEC Na 32 Tare Da Gabatar Da Jawabi

A gun taron manema labaru na yau da kullum Talatar nan, Wang Wenbin ya bayyana cewa, a matsayinta na wadda ta taba fuskantar illar taaddanci, kasar Sin ta dade tana fuskantar barazanar taaddanci. A cikin shekaru da suka gabata, kasar Sin ta yi cikakken bayani kan dokoki, da halaye, da aikinta na yaki da ta’addanci, da koyi daga wasu kasashe, da tsara wata hanyar yaki da taaddanci bisa doka dake dacewa da yanayin kasar, hakan ya tabbatar da tsaron kasa, da na zamantakewar alumma, da kuma tsaron rayuwa da dukiyoyin jamaar kasar, kana ta samar da gudummawa wajen tabbatar da tsaro a duniya da yankuna baki daya. (Muhammed Yahaya Zainab Zhang)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin Da Amurka Suna Taimaka Wa Juna Da Samun Wadata Tare
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Suna Taimaka Wa Juna Da Samun Wadata Tare

October 31, 2025
Xi Jinping Ya Halarci Kwarya-Kwaryan Taron Shugabannin APEC Na 32 Tare Da Gabatar Da Jawabi
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Halarci Kwarya-Kwaryan Taron Shugabannin APEC Na 32 Tare Da Gabatar Da Jawabi

October 31, 2025
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Kirkire-kirkire Da Bude Kofa Da Raba Damar Samun Ci Gaba A Colombo
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Kirkire-kirkire Da Bude Kofa Da Raba Damar Samun Ci Gaba A Colombo

October 30, 2025
Next Post
Filato

Ana Fargabar Kashe Mutane Da Dama Tare Da Kona Gidaje A Sabon Rikicin Filato

LABARAI MASU NASABA

Yan Nijeriya Na Ɗanɗana Kuɗarsu Kan Jinkirta Cire Tallafin Mai – Sarki Sanusi

Yan Nijeriya Na Ɗanɗana Kuɗarsu Kan Jinkirta Cire Tallafin Mai – Sarki Sanusi

October 31, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Allah Ya Kai Manzon Allah (SAW) Muƙami Na Babban Yabo A Cikin Komai

October 31, 2025
Sin Da Amurka Suna Taimaka Wa Juna Da Samun Wadata Tare

Sin Da Amurka Suna Taimaka Wa Juna Da Samun Wadata Tare

October 31, 2025
Xi Jinping Ya Halarci Kwarya-Kwaryan Taron Shugabannin APEC Na 32 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Xi Jinping Ya Halarci Kwarya-Kwaryan Taron Shugabannin APEC Na 32 Tare Da Gabatar Da Jawabi

October 31, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

October 31, 2025
Matsalar Talauci Da Rashin Tsawon Rai Da ‘Yan Nijeriya Ke Fuskanta

Matsalar Talauci Da Rashin Tsawon Rai Da ‘Yan Nijeriya Ke Fuskanta

October 31, 2025
Matsalar Tsaro: Ko Sabbin Shugabannin Rundunar Soji Za Su Kawo Sauyi?

Matsalar Tsaro: Ko Sabbin Shugabannin Rundunar Soji Za Su Kawo Sauyi?

October 31, 2025
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Kirkire-kirkire Da Bude Kofa Da Raba Damar Samun Ci Gaba A Colombo

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Kirkire-kirkire Da Bude Kofa Da Raba Damar Samun Ci Gaba A Colombo

October 30, 2025
An Yi Wa Yara Sama Da Miliyan Biyu Allurar Rigakafin Mashaƙo Da Sankarau A Zamfara

An Yi Wa Yara Sama Da Miliyan Biyu Allurar Rigakafin Mashaƙo Da Sankarau A Zamfara

October 30, 2025
Sin Ta Fitar Da Jerin Sakamakon Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Tawagar Kasar Da Ta Amurka Suka Cimma 

Sin Ta Fitar Da Jerin Sakamakon Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Tawagar Kasar Da Ta Amurka Suka Cimma 

October 30, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.