• English
  • Business News
Tuesday, October 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wang Yi: Sin Ta Sha Alwashin Zama Jigon Samar Da Daidaito A Duniya Mai Tangal-Tangal

by CGTN Hausa
2 years ago
Wang yi

LABARAI MASU NASABA

Fasahohin Sin Za Su Iya Kyautata Makomar Nahiyar Afrika

Xi Ya Yi Karin Haske Kan Muhimman Shawarwarin Da Kwamitin Kolin JKS Ya Gabatar Yayin Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15

Mamban hukumar siyasa ta kwamitin kolin jam’iyyar kwaminis ta Sin, kana ministan wajen kasar Wang Yi, ya gabatar da jawabi mai taken “Sin ta sha alwashin zama jigon samar da daidaito a duniya mai tangal-tangal”. Wang ya bayyana hakan ne yayin da yake halartar taron tsaron Munich a jiya Asabar.

Wang Yi ya bayyana cewa, duniya na fama da hargitsi, kuma bil adam na fuskantar kalubaloli daban daban. Kazalika ra’ayin ba da kariya da kallon dukkanin matsaloli ta mahangar tsaro, sun haifar da illa ga tattalin arzikin duniya, yayin da kuma ra’ayin bangare guda, da siyasar gungun bangarori ke gurgunta tsarin cudanyar kasa da kasa.

  • Mutane Miliyan 13.517 Sun Shiga Ko Fita Daga Kasar Sin A Lokacin Hutun Bikin Bazara
  • Liu Jianchao Ya Halarci Babban Taron Kafa Dandalin Tattaunawa Na Jam’iyyun Siyasar Kasa Da Kasa

Har ila yau, rikicin Ukraine ya ci gaba da tabarbarewa, kuma rikicin Gabas ta tsakiya ya sake barkewa. Fasahohin kwaikwayon tunanin bil adama, da sauyin yanayi, da tirka-tirka game da harkokin da suka shafi binciken sararin samaniya, da sauran kalubaloli na aukuwa daya bayan daya. Amma duk da sauyin yanayin kasa da kasa, a matsayin babbar kasa mai dauke da babban nauyi, kasar Sin za ta ci gaba da gudanar da manufofinta cikin kwanciyar hankali. Sin ta sha alwashin zama jigon samar da daidaito a duniya mai tangal-tangal.

Daga nan sai ya bayyana bukatu da ake da su a fannoni guda hudu. Da farko dai, za ta zama jigon samar da daidaito a lokacin da ake inganta hadin gwiwa tsakanin manyan kasashen duniya. Sannan za ta zama jigon samar da daidaito a lokacin da ake tinkarar batutuwa da dumi-dumi. Bugu da kari, za ta zama jigon samar da daidaito a lokacin da ake gudanar da harkokin kasa da kasa. Daga karshe dai, za ta zama jigon samar da daidaito wajen karfafa ci gaban duk duniya baki daya. (Safiyah Ma)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Fasahohin Sin Za Su Iya Kyautata Makomar Nahiyar Afrika
Daga Birnin Sin

Fasahohin Sin Za Su Iya Kyautata Makomar Nahiyar Afrika

October 28, 2025
Xi Ya Yi Karin Haske Kan Muhimman Shawarwarin Da Kwamitin Kolin JKS Ya Gabatar Yayin Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15
Daga Birnin Sin

Xi Ya Yi Karin Haske Kan Muhimman Shawarwarin Da Kwamitin Kolin JKS Ya Gabatar Yayin Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15

October 28, 2025
An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka
Daga Birnin Sin

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

October 27, 2025
Next Post
Tinubu Da Atiku

Durƙushewar Darajar Naira: Atiku Ya Ba Da Mafita Bayan Ya Caccaki Tinubu

LABARAI MASU NASABA

Fasahohin Sin Za Su Iya Kyautata Makomar Nahiyar Afrika

Fasahohin Sin Za Su Iya Kyautata Makomar Nahiyar Afrika

October 28, 2025
Xi Ya Yi Karin Haske Kan Muhimman Shawarwarin Da Kwamitin Kolin JKS Ya Gabatar Yayin Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15

Xi Ya Yi Karin Haske Kan Muhimman Shawarwarin Da Kwamitin Kolin JKS Ya Gabatar Yayin Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15

October 28, 2025
gaza

Majalisar Dattawa Ta Maido Da Ranar Tantance Sabbin Shugabannin Sojoji Zuwa Laraba

October 28, 2025
Duk Da Barazanar Tattalin Arzikin Duniya, Kasar Sin Ta Sanya Tabbaci Da Kwanciyar Hankali A Duniyarmu Mai Cike Da Ruɗani

Duk Da Barazanar Tattalin Arzikin Duniya, Kasar Sin Ta Sanya Tabbaci Da Kwanciyar Hankali A Duniyarmu Mai Cike Da Ruɗani

October 28, 2025
Ina Fatan Buga Kofin Duniya Na 2026 — Messi

Ina Fatan Buga Kofin Duniya Na 2026 — Messi

October 28, 2025
Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

October 28, 2025
An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

October 28, 2025
’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

October 28, 2025
Mutum 18 Sun Mutu, 40 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Kebbi 

An Kashe Mutum 10 A Harin Ramuwar Gayya A Jihar Kebbi

October 28, 2025
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka

Zargin Almundahana: An Ɗage Shari’ar  Ganduje Da Matarsa Saboda Rashin Miƙa Takardu

October 28, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.