• English
  • Business News
Monday, June 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kishi: ‘Yansanda Sun Cafke Ma’aikacin Lafiya Da Yunkurin Hallaka Ma’aurata A Bauchi

by Khalid Idris Doya
1 year ago
in Labarai
0
Kishi: ‘Yansanda Sun Cafke Ma’aikacin Lafiya Da Yunkurin Hallaka Ma’aurata A Bauchi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar ‘yansandan Jihar Bauchi, sun samu nasarar cafke wani matashi dan shekara 35 a duniya, Mustapha Tahiti, jami’in da ke aikin tattara bayanai a asibitin kula da lamuran haihuwa da ke Kofar Ran a cikin garin Bauchi bisa yunkurinsa na kashe dan uwansa da matarsa ta hanyar dambara musu allurar da zai kashe su. 

‘Yansanda sun ce, Tahiri ya shiga hannu ne a ranar 6 ga watan Maris din 2024 biyo bayan rahoton sirri da ya shigo hannun sashin kula da manyan laifuka ta rundunar ‘yansandan Jihar Bauchi (CID).

  • Mahara Sun Sace Dalibai 200 A Kauyen Kaduna
  • Sudan Ce Kasa Mafi Fama Da Yunwa A Afrika – MDD

A sanarwar manema labarai Sufuritandan dan-sanda, Ahmed Mohammed Wakil, ya fitar a ranar Alhamis tare da aiko da kwafinta wa jaridar LEADERSHIP, ta ce, cikin gaggawa bayan samun rahoton faruwar lamarin jami’an suka hanzarta inda suka tasa keyar wanda ake zargi a lokacin da ke tsaka da kokarin aiwatar da shirinsa.

“A lokacin da ke fuskantar tambayoyi, wanda ake zargin ya amince da aikata laifinsa kuma ya shaida cewar ya zuba sinadarin kashe kwari a cikin sirinji da nufin yin amfani da karfin tsiya wajen damfara wa Ma’auratan domin su mutu,” Wakil ya shaida.

Sanarwar ta kuma zargi Tahiti da cewa yana da shirin zai yi awun gaba da muhimman kayayyaki da kadarorin ma’auratan bayan sun mutu, idan ya samu nasarar kan aniyarsa.

Labarai Masu Nasaba

Matatar Dangote Zata Fara Rarraba Man Fetur Da Dizal A Nijeriya

Yansanda Sun Fara Tsananta Daukar Mataki Kan Yan Daba A Kano

“Ya kuma ce zai kwashe muhimman kayayyakinsu idan ya kashe dukkaninsu dan uwansa da matarsa.”

‘Yansandan suka ce sun kwato sirinjin da wanda ake zargin yake kokarin amfani da shi wajen kashe mata da mijin bayan ya dura sinadarin da ka iya kashe su kai tsaye.

Binciken ‘yansanda ya kuma gano cewa, wanda ake zargin na tsananin gaba da jin haushin wanda ya yi kokarin kashewa bisa dalilin cewa ya auri matar babban dan uwansa da ya rasu, wacce shi din yake matukar so da nufin aurenta, amma matar ta ce ba ta son aurensa.

Tahiti ya sha gargadin wanda lamarin ya shafa da cewa kada ya kuskura ya auri bazawarar amma ya ki saurare ya je ya aure ta.

Kwamishinan ‘yansandan jihar Bauchi CP Auwal Musa Mohammed ya umarci a gudanar da wanda ake zargi a gaban kuliya mance sabo da zarar aka kammala gudanar da bincike.

Kwamishinan ya bai wa al’umman jihar tabbacin azamarsa da kokarinsa wajen cigaba da yaki da ta’addanci da masu aikata laifuka.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Bauchi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Mahara Sun Sace Dalibai 200 A Kauyen Kaduna

Next Post

Xi Ya Jaddada Zurfafa Gyare-gyare Don Inganta Kwarewa A Sabbin Fannoni

Related

Matatar Dangote Zata Fara Rarraba Man Fetur Da Dizal A Nijeriya
Manyan Labarai

Matatar Dangote Zata Fara Rarraba Man Fetur Da Dizal A Nijeriya

3 hours ago
Yansanda Sun Fara Tsananta Daukar Mataki Kan Yan Daba A Kano
Labarai

Yansanda Sun Fara Tsananta Daukar Mataki Kan Yan Daba A Kano

6 hours ago
Ganduje Ya Noƙe Kan Furta Ko Shettima Zai Yi Takara Da Tinubu A 2027
Manyan Labarai

Ganduje Ya Noƙe Kan Furta Ko Shettima Zai Yi Takara Da Tinubu A 2027

8 hours ago
NAF Na Shirin Siyo Jiragen Yaki Masu Saukar Ungulu Daga Amurka
Labarai

NAF Na Shirin Siyo Jiragen Yaki Masu Saukar Ungulu Daga Amurka

12 hours ago
Babban Hafsan Soji Ya Ƙalubalanci Sabbin Sojoji Da Su Shirya YaÆ™i Da ‘Yan Ta’adda
Labarai

Babban Hafsan Soji Ya Ƙalubalanci Sabbin Sojoji Da Su Shirya YaÆ™i Da ‘Yan Ta’adda

12 hours ago
NiMet Ta Yi Hasashen Tsawa Da Ruwan Sama Na Tsawon Kwanaki A Arewa
Manyan Labarai

NiMet Ta Yi Hasashen Tsawa Da Ruwan Sama Na Tsawon Kwanaki A Arewa

14 hours ago
Next Post
Xi Ya Jaddada Zurfafa Gyare-gyare Don Inganta Kwarewa A Sabbin Fannoni

Xi Ya Jaddada Zurfafa Gyare-gyare Don Inganta Kwarewa A Sabbin Fannoni

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Zata Fara Rarraba Man Fetur Da Dizal A Nijeriya

Matatar Dangote Zata Fara Rarraba Man Fetur Da Dizal A Nijeriya

June 15, 2025
Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun Æ™i Amince Wa Da ZaÉ“en Sabon VC

Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun Æ™i Amince Wa Da ZaÉ“en Sabon VC

June 15, 2025
PLA Reshen Kudancin Kasar Ta Yi Sintiri Na Hadin Gwiwa A Tekun Kudancin Sin

PLA Reshen Kudancin Kasar Ta Yi Sintiri Na Hadin Gwiwa A Tekun Kudancin Sin

June 15, 2025
An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa Karo Na 27 Na Shanghai

An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa Karo Na 27 Na Shanghai

June 15, 2025
Yansanda Sun Fara Tsananta Daukar Mataki Kan Yan Daba A Kano

Yansanda Sun Fara Tsananta Daukar Mataki Kan Yan Daba A Kano

June 15, 2025
Dan Asalin Tudun Loess

Dan Asalin Tudun Loess

June 15, 2025
Ba Zai Manta Da Shawarar Mahaifinsa Ba

Ba Zai Manta Da Shawarar Mahaifinsa Ba

June 15, 2025
Ganduje Ya Noƙe Kan Furta Ko Shettima Zai Yi Takara Da Tinubu A 2027

Ganduje Ya Noƙe Kan Furta Ko Shettima Zai Yi Takara Da Tinubu A 2027

June 15, 2025
Wang Yi Ya Tattauna Ta Wayar Tarho Da Ministocin Harkokin Wajen Iran Da Isra’ila

Wang Yi Ya Tattauna Ta Wayar Tarho Da Ministocin Harkokin Wajen Iran Da Isra’ila

June 15, 2025
APCn Kaduna Ta Mara Wa Tinubu, Uba Sani Da Kakakin Majalisa Abbas Baya Don Wa’adi Na Biyu

APCn Kaduna Ta Mara Wa Tinubu, Uba Sani Da Kakakin Majalisa Abbas Baya Don Wa’adi Na Biyu

June 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.