• English
  • Business News
Saturday, August 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilin Farfadowar Tattalin Arzikin Sin

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
tattalin arzikin sin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwanan baya, babban darektan kamfanin Plymouth Rock James Stone ya shaidawa manema labarai na CMG cewa, “Na yi imani da cewa, sha’anin ba da jiyya zai bunkasa cikin sauri a shekaru 5 zuwa 10 masu zuwa a kasar Sin.” Ban da wannan kuma, a cewar sauran kamfanonin ketare, ba za a iya maye gurbin kasuwar kasar Sin ba, duba da makoma mai haske da ci gaban tattalin arzikin kasar ke da ita.

To, mene ne dalilin da ya sa haka? Bari mu duba yadda tattalin arzikin Sin ya gudana a watanni 2 na farkon bana. Yawan darajar kayayyakin da manyan masana’antu suka samar ya karu da kashi 7% bisa makamancin lokaci na bara, 39 daga cikin manyan nau’o’in masana’antu 41 sun samu karuwa bisa bara, wato yawan nau’o’in masana’antun da suka samu karuwa ya kai kashi 95.1%. Wadannan alkaluma na bayyana cewa, makoma mai haske na karuwar tattalin arzikin Sin cikin dogon lokaci bai canja ba. Kuma an samu mafari mai kyau da ci gaba da farfadowa cikin tsanaki a wannan shekara.

Idan aka duba kasuwar tattalin arzikin Sin, za a iya ganin bunkasuwa a ko ina. Alal misali, a watan Janairu da Faburairu, yawan kudaden da aka kashe kan kayayyakin masarufi ya karu da kashi 5.5% bisa na makamancin lokacin bara, abin da ya bayyana karin karfin sayayya. Baya ga haka, ba za a raba kirkire-kirkire da batun ci gaban tattalin arziki ba, kazalika, yawan na’urorin buga kayayyaki irin na 3D da na’urorin caji na samar da wutar lantarki ga motoci da sassan kayayyakin lantarki da aka samar ya karu da kashi 40% bisa makamancin lokacin bara, kuma yawan jarin da aka zubawa sana’ar kimiya da fasaha ta zamani ya karu da kashi 9.4% bisa makamancin lokacin bara. Hakan ya bayyana kuzarin da kwaskwarima ta haifar, kan karfin samar da kayayyaki.

Mabambanta kamfanonin ketare masu tarin yawa sun zo nan kasar Sin duba da halayya mai yakini ta kirkire-kikire ta kasar. A watan Janairu, adadin sabbin kamfanonin ketare da aka kafa a kasar ya kai 4588, wanda ya karu da kashi 74.4%, inda yawan kudaden da kasashen yamma ke zubawa Sin ya rika karuwa.

Ba shakka, Sin za ta cimma muradunta na raya tattalin arziki a bana, ganin yadda ake samun bunkasuwa a bangarori daban-daban da kuzarin kasuwa da kwarin gwiwar kamfanoni. (Amina Xu)

Labarai Masu Nasaba

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamna Zulum Ya Amince Da Kashe Naira Biliyan 1 Domin Horas da Malaman Firamare A Borno 

Next Post

Finidi George Ne Zai Jagoranci Wasan Sada Zumunta Na Nijeriya Da Kasar Mali

Related

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba
Daga Birnin Sin

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

59 minutes ago
Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

2 hours ago
Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama
Daga Birnin Sin

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

21 hours ago
Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14
Daga Birnin Sin

Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

22 hours ago
Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12
Daga Birnin Sin

Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

23 hours ago
Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana
Daga Birnin Sin

Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana

24 hours ago
Next Post
finidi

Finidi George Ne Zai Jagoranci Wasan Sada Zumunta Na Nijeriya Da Kasar Mali

LABARAI MASU NASABA

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

August 23, 2025
Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

August 23, 2025
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

August 23, 2025
Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

August 23, 2025
Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

August 23, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

August 23, 2025
NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano

NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano

August 23, 2025
Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji

Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji

August 23, 2025
Matasa Sun Nemi A Tura Sojoji Don Korar Ƴan Bindiga Daga Kwara

Matasa Sun Nemi A Tura Sojoji Don Korar Ƴan Bindiga Daga Kwara

August 23, 2025
Hotuna: Shettima Ya Wakilci Shugaba Tinubu Wajen Jana’izar Sarkin Zuru

Hotuna: Shettima Ya Wakilci Shugaba Tinubu Wajen Jana’izar Sarkin Zuru

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.