• English
  • Business News
Monday, June 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kamfanonin EV Na Kasar Sin Ba Sa Dogaro Da Tallafi

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Kamfanonin EV Na Kasar Sin Ba Sa Dogaro Da Tallafi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wang Wentao, ministan kasuwanci na kasar Sin ya bayyana a jiya Lahadi cewa, saurin bunkasuwar kamfanonin kera motocin lantarki (EV) na kasar Sin, sakamakon kirkire-kirkiren fasahohin zamani ne, da kyakkyawan tsarin samar da kayayyaki, da ingantacciyar takara a kasuwa, ba tallafi ba. Zargin da Amurka da Turai ke yi na samar da motocin fiye da kima ba shi da tushe, a cewarsa.

Zargin da Washington da Turai suka yi na barazanar “girman karfin masana’antun” na kasar Sin wajen samar da hajoji fiye da kima da kuma zargin rashin adalcin cinikayya da kamfanonin Amurka da Turai, ya samo asali ne daga maganganunsu masu tayar da hankali da kuma zurfin rashin fahimta game da kasuwar kasar Sin. Amurka na ganin cewa sassan tattalin arzikin kasar Sin na samun goyan baya da tallafi na wucin gadi, kuma yana rage damammakin ga bunkasuwar kasuwannin Amurka har ma da kawar da ayyukan yi. Yayin da a hakikanin gaskiya, kasar Sin ba ta taba tsunduma cikin harkokin cinikayyar da ba ta dace ba ko nuna son kai ga kamfanoni ba. Kasar Sin ita ce jagora a fannin samar da motocin lantarki wato EV, na’urorin hasken rana, batura, saboda kwarewarta da dorewar sabbin kirkire-kirkirenta, da karuwar bukatun hajojinta daga ko’ina cikin duniya. Hajojin kasar Sin masu inganci suna da fifiko sosai a kasuwannin duniya kuma suna biyan bukatun abokan cinikayya a ketare.

  • Gwamnan Bauchi Ya Bai Wa Ma’aikatan Jihar Goron Sallah Na N10,000 Ga Kowanne
  • Roxy Danckwerts: Ina Matukar Son Rungumar Pandar Kasar Sin

Duk wanda ya lura da karfin tattalin arzikin kasar Sin, ko shakka babu zai fahimci cewa, kasar na bin tsarin ‘yancin cinikayya, da ka’idojin WTO, da tsarin cinikayya na duniya. Kasar Sin ba za ta taba yin amfani da dabarun kasuwancin da ba su dace a kan kamfanonin ketare ko kuma ta yi babakere ba.

Ban da haka, bunkasuwar masana’antun EV na kasar Sin ta ba da muhimmiyar gudummawa wajen tinkarar sauyin yanayi a duniya, da samar da sauye-sauye don kiyaye muhalli da rage hayakin Carbon mai dumama yanayi. (Yahaya)

 

Labarai Masu Nasaba

Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Betta Edu: An Kwato Naira Biliyan 30, An Sanya Asusun Banki 50 Cikin Bincike – EFCC

Next Post

An Amsa Tambayoyi Game Da Ziyarar Da Sakatariyar Baitil-malin Amurka Ta Gudanar A Sin

Related

Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere
Daga Birnin Sin

Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

9 minutes ago
Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

1 hour ago
Adadin Mambobin JKS Na Karuwa Yayin Da Rassanta A Matakin Farko Ke Karuwa
Daga Birnin Sin

Adadin Mambobin JKS Na Karuwa Yayin Da Rassanta A Matakin Farko Ke Karuwa

3 hours ago
Shugaban Majalisar Dokokin Jama’ar Kasar Mexico: Tunanin Raya Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Dukkan Bil’adama Da Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Ya Kayatar
Daga Birnin Sin

Shugaban Majalisar Dokokin Jama’ar Kasar Mexico: Tunanin Raya Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Dukkan Bil’adama Da Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Ya Kayatar

24 hours ago
Sin Na Adawa Da Duk Wata Yarjejeniyar Haraji Da Ka Iya Illata Moriyarta
Daga Birnin Sin

Sin Na Adawa Da Duk Wata Yarjejeniyar Haraji Da Ka Iya Illata Moriyarta

1 day ago
Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila
Daga Birnin Sin

Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

1 day ago
Next Post
An Amsa Tambayoyi Game Da Ziyarar Da Sakatariyar Baitil-malin Amurka Ta Gudanar A Sin

An Amsa Tambayoyi Game Da Ziyarar Da Sakatariyar Baitil-malin Amurka Ta Gudanar A Sin

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Miƙa Saƙon Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan Ɗantata Na Madina

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Miƙa Saƙon Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan Ɗantata Na Madina

June 30, 2025
Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

June 30, 2025
CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

June 30, 2025
Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

June 30, 2025
Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

June 30, 2025
Adadin Mambobin JKS Na Karuwa Yayin Da Rassanta A Matakin Farko Ke Karuwa

Adadin Mambobin JKS Na Karuwa Yayin Da Rassanta A Matakin Farko Ke Karuwa

June 30, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Saudiyya Don Halartar Jana’izar Ɗantata

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Saudiyya Don Halartar Jana’izar Ɗantata

June 30, 2025
Yaushe Za A Dakatar Da Yi Wa `Yan Arewa Kisan Gilla?

‘Yan Bindiga Sun Sake Kai Hari Kan Al’ummar Benuwe, Sun Kashe ‘Yansanda 4

June 30, 2025
Cikar MDD Shekara 80: Nasarorinmu Sun Kara Mana Kaimi Da Kyakkyawar Makoma A Nan Gaba

Cikar MDD Shekara 80: Nasarorinmu Sun Kara Mana Kaimi Da Kyakkyawar Makoma A Nan Gaba

June 30, 2025
Ganduje Ba Zai Hana Kwankwaso Shiga APC Ba

Murabus Ɗin Ganduje: ‘Yan Kwankwasiyya Na Shirin Ɗaukar Wani Mataki

June 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.