• English
  • Business News
Thursday, July 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ko Manufar Kariyar Ciniki Za Ta Kai Ga Bunkasa Manasana’atun Da Abin Ya Shafa Na Kasashen Turai?

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Ko Manufar Kariyar Ciniki Za Ta Kai Ga Bunkasa Manasana’atun Da Abin Ya Shafa Na Kasashen Turai?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

Kwanan baya, kungiyar tarayyar Turai(EU) ta gudanar da bincike kan kayayyaki masu amfani da sabbin makamashi na kasar Sin, inda ta yi bincike har sau hudu kan kamfanonin Sin a cikin watanni biyu da suka gabata, kuma wannan ba sabon labari ba ne a shekarun baya bayan nan. To me ya sa EU da Amurka suke matukar son aiwatar da bincike kan kamfanonin Sin a wannan bangare?

Furucin da babban darektan kamfanin Tesla mai samar da motocin dake amfani da wutar lantarki Elon Reeve Musk ya yi ya bayyana mana dalilin, inda ya ce motoci masu amfani da wutar lantarki da Sin ta kera sun fi karfin takara a kasuwannin duniya, amma ya danganta ga yawan haraji ko shingayen da aka sanya mata. Ba a wannan bangare kadai Sin ke fuskantar irin wannan rashin adalci ba, sauran kayayyaki masu amfani da sabbin makamashi su ma batun ya shafe su.

  • Xi Ya Gabatar Da Ka’idoji Hudu Don Warware Rikicin Ukraine
  • CICPE Na 2024 Dama Ce Ga Kasashen Ketare Ta Fahimtar Kasuwar Sin

An yi ta samun hauhawar farashin na’urorin samar da wutar lantarki ta karfin iska da dai sauran kayayyakin dake alaka da hakan da kasashen Turai suka samar, sakamakon hauhawar farashin kayayyaki da tarwatsa masana’antun samar da kayayyaki masu tushe, kana da matsalar tsarin samar da kayayyaki da dai sauran matsaloli da suke fuskanta. Amma, EU ta dora laifin kan kasar Sin, ta zarge ta da cewa, wai gwamnatin Sin ta samar da tarin tallafi ga kamfanoni masu samar da kayayyaki masu amfani da sabbin makamashi, lamarin da ya gurgunta yanayin takara mai adalci. Ko shakka babu, matakin da EU ke dauka, manufar kariya ce.

Amma, kariyar ciniki ba za ta kai ga kare tsarin masana’antu da ya yi koma baya ba, balle su biya bukatun cikin gida, ko daga karfin takara nasu ba. Fifikon da Sin take da shi a fannin sana’ar samar da kayayyaki masu amfani da sabbin makamashi shi ne karfin kirkire-kirkire babu iyaka da kyautatuwar tsarin masana’antu da isasshiyar takarar kasuwa, babu ruwan tallafi ko kadan. Zai fi kyau kasashen EU da Amurka su bullo da sabuwar hanyar hadin kai don samun moriyar juna a maimakon saka shingaye da yin bincike kan tallafi (Mai zana da rubuta: MINA).


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

NDLEA Ta Kona Kilo 304,436 Tare Da Lita 40,042 Na Haramtattun Kwayoyi Da Aka Kama A Legas Da Ogun

Next Post

Garkuwa Da ‘Yan Makaranta: Nijeriya Ba Za Ta Sake Biyan Kuɗin Fansa Ba – Tinubu

Related

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi
Daga Birnin Sin

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

13 hours ago
Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

14 hours ago
Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya

15 hours ago
Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma
Daga Birnin Sin

Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

16 hours ago
Yawan Kudin Shiga Da Sin Ta Samu A Fannin Sana’ar Manhaja A Watanni 5 Na Farko Na Bana Ya Wuce Yuan Triliyan 5.5
Daga Birnin Sin

Yawan Kudin Shiga Da Sin Ta Samu A Fannin Sana’ar Manhaja A Watanni 5 Na Farko Na Bana Ya Wuce Yuan Triliyan 5.5

17 hours ago
Xi Ya Bukaci Kungiyoyin Matasa Da Dalibai Su Zurfafa Gyare-Gyare Da Kirkire-Kirkire Don Samun Sabbin Nasarori
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bukaci Kungiyoyin Matasa Da Dalibai Su Zurfafa Gyare-Gyare Da Kirkire-Kirkire Don Samun Sabbin Nasarori

19 hours ago
Next Post
Gwamnati Ta Dakatar Da Daraktocin Hukumar Sufurin Jiragen Sama 5 Sa’o’i Kadan Bayan Sauke Shugabanninsu

Garkuwa Da 'Yan Makaranta: Nijeriya Ba Za Ta Sake Biyan Kuɗin Fansa Ba - Tinubu

LABARAI MASU NASABA

Mun Shirya Fuskantar APC Domin Ceto Talakawa – Abubakar Malami

Mun Shirya Fuskantar APC Domin Ceto Talakawa – Abubakar Malami

July 3, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Ceto Ɗan Ghana, Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 3

July 3, 2025
Buhari Ba Shi Da Lafiya, Amma Yana Samun Sauƙi A Birtaniya — Garba Shehu

Buhari Ba Shi Da Lafiya, Amma Yana Samun Sauƙi A Birtaniya — Garba Shehu

July 3, 2025
Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

July 2, 2025
Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

July 2, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

July 2, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya

Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya

July 2, 2025
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Cibiyar Fasahar Da Aka Lalata Lokacin Zanga-Zanga A Kano

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Cibiyar Fasahar Da Aka Lalata Lokacin Zanga-Zanga A Kano

July 2, 2025
Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

July 2, 2025
Abubakar Malami Ya Fice Daga APC, Ya Koma ADC

Abubakar Malami Ya Fice Daga APC, Ya Koma ADC

July 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.